Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ƙungiyar Malaman Makaranta Ta Umarci Mambobinta Su Je Aiki Da Bindiga A Taraba

by Sulaiman Ibrahim
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Ƙungiyar Malaman Makaranta Ta Umarci Mambobinta Su Je Aiki Da Bindiga A Taraba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Shugaban kungiyar malamai ta kasa (NUT) reshen jihar Taraba, Kwamared Peter Jurius Vow, ya shawarci dukkanin malaman jihar da su dauki bindiga a yayin da suke zuwa makarantun su domin kare kan su da daliban su.

samndaads

Jurius ya bayyana hakan ne a matsayin martani ga sace dalibai a wasu jihohin Nijeriya.

Ya daura maganarsa ne kan maganar da ministan tsaron kasa, Bashir Magashi ya yi kwanan nan, cewa ‘yan Nijeriya su kasance a shirye don kare kansu daga ‘yan bindiga.

“Wadannan yaran da ‘yan bindiga ke garkuwa da su, cikin su wasu likitoci ne, ‘yan jarida, farfesoshi, gwamnoni ko shugabannin duniya na gobe.

“Game da abin da ke faruwa, muna fuskantar barazana ga makomarmu, ya kamata gwamnati ta kara himma kan matakan tsaro, ya kamata mu ma mu yi taka-tsan-tsan a muhallinmu, mu bayar da rahoton fuskokin da ba a saba ganin su ba ga jami’an tsaro da kuma lura da yankunanmu don magance matsalolin rashin tsaro.” Inji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Nijeriya Ba Su Bukatar Izinin Zama A Dazukan Ondo, Inji Gwamnan Bauchi

Next Post

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Nazarin Tarihin Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Yayin Da Take Cika Shekaru 100 Da Kafuwa

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
2 mins ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Nazarin Tarihin Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Yayin Da Take Cika Shekaru 100 Da Kafuwa

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Nazarin Tarihin Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Yayin Da Take Cika Shekaru 100 Da Kafuwa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version