Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ƙungiyar TNG Za Ta Yi Taro A Jos

by Tayo Adelaja
October 31, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Lawal Umar Tilde, Jos

‘Ya’yan ƙungiyar, “The Transform Nigeria Group [TNG]’, ƙarƙashin jam’iyyar PDP ta kammala dukkan shirye-shiryen gudanar da taron shiyyar Arewa ta tsakiya, a watan nan mai kamawa na Nuwamban 2017.

Bayanin haka na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar wanda ke ɗauke da sa hannun Ko’odinetan ƙungiyar na ƙasa, Kwamared Idris Zahiri, wacce kuma aka raba wa manema labarai a garin Jos a ƙarshen makon da ya gabata.

Ƙungiyar ta ce, taron wanda ake sa ran halartar ‘ya’yan ƙungiyar daga kowanne lungu na ƙasar nan, sun shirya ayyana kiransu ga tsohon ministan ayyuka na musamman, Barista Kabiru Tanimu Turaki, da ya fito ya nemi takarar shugabancin ƙasar nan a zaɓen shekarar 2019.

Ya ce, a baya sun sha yin kiraye-kiraye ga shi Kabiru Tanimu Turaki ɗin da ya fito ya nuna wa ‘yan Nijeriya zai tsaya takaran amma a yanzu ya zama  wajibi ne a gare su da su tilasta shi ya fito ya faɗa wa mutanen ƙasar nan ya amsa gayyatarsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Jikan Sardauna Ya Cika Shekara 20 A Matsayin Magajin Garin Sakkwato

Next Post

Shehu Sani Ya Mayar Wa Da El-rufai Martani

RelatedPosts

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

  Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, ayau...

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim A karon farko a 2021, farashin mai...

Naira

Naira Na Shirin Sake Faduwa Warwas – FMDQ

by Muhammad
15 hours ago
0

Za Ta Iya Kai Wa Dala 500 Cikin Mako Mai...

Next Post

Shehu Sani Ya Mayar Wa Da El-rufai Martani

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version