Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

by
2 years ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

A game da yadda Amurka ta kare aniyarta ta zartas da shirin doka kan hakkin dan Adam da demokuradiyya na Hong Kong a kwanakin baya, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Sin madam Hua Chunying ta sanar a yau Litinin cewa, Sin za ta kakaba takunkumi kan wasu kungiyoyin Amurka don mayar da martani.

Madam Hua ta ce, abun da Amurka ta yi ya sabawa dokoki, gami da ka’idojin kasa da kasa, wanda kuma ya zama shisshigi cikin harkokin cikin gidan kasar ta Sin. A don haka, gwamnatin Sin ta yanke shawarar daukar matakan sanyawa Amurka takunkumi, inda tun daga yau 2 ga wata, Sin za ta dakatar da duba rokon da jiragen yakin sojan Amurka suke gabatarwa na samun hutu a Hong Kong, da garkama takunkumi kan wasu kungiyoyin Amurka da ba na gwamnati ba, wadanda suka aikata munanan laifuka a rikicin Hong Kong, ciki hadda kungiyoyin NED, da NDI, da IRI, da HRW, da Freedom House da sauransu.

Madam Hua ta jaddada cewa, Sin ta bukaci Amurka ta gyara kuskuren da ta aikata, ta kuma daina tsoma baki cikin harkokin cikin gidan kasar. Har wa yau, Sin za ta yi la’akari da halin da ake ciki, don kara daukar matakan da suka wajaba, na tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali, da bunkasuwa a yankin Hong Kong, da kare ikon kasar na tsaro, gami da ci gabanta.

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

(Mai Fassara: Murtala Zhang, ma’aikacin sashin Hausa na CRI)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Goyon Bayan Masu Tada Rigima A Hong Kong Ba Zai Samu Amincewar Al’umma Ba

Next Post

A Gaggauta Raya Yankin Delta Na Kogin Yangtze Har Ya Zama Muhimmin Wuri Na Bude Kofar Kasar Sin Ga Kasashen Waje

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

by CMG Hausa
15 hours ago
0

...

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

by CMG Hausa
17 hours ago
0

...

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

by CMG Hausa
18 hours ago
0

...

Next Post
A Gaggauta Raya Yankin Delta Na Kogin Yangtze Har Ya Zama Muhimmin Wuri Na Bude Kofar Kasar Sin Ga Kasashen Waje

A Gaggauta Raya Yankin Delta Na Kogin Yangtze Har Ya Zama Muhimmin Wuri Na Bude Kofar Kasar Sin Ga Kasashen Waje

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: