Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

Zaman Lafiya: Gwamna Lalong Ya Yaba Wa Malaman Addinin Kirista

by Muhammad
April 3, 2021
in RAHOTANNI
1 min read
An Ja Kunnen Ma‘aikatun Gwamnatin Jihar Filato Kan Tara Kudin Shiga

Gov. Simon Lalong

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Gwamna Simon Lalong na jihar Filato ya yaba wa babban Faston gidan gwamnatin jihar Mosignor Dabid Ajang, da saura malaman addinin kirsita na jihar, akan gudummawarsu na ganin an tabbatar da zaman lafiya a jihar, ya kuma yaba wa Faston akan jajircewarsa na shugabantar al’umma.

Wadanan yabon suna kunshe ne a takardar taya murna da jami’in watsa labarai na Gwamnan Dr Makut Macham, ya sanya wa hannun aka kuma aikawa Faston a bisa nada shi a matsayin shugaban cocin Katolika na yankin Lafia, ta jihar Nasarwa da aka yi kwananan nan.

Ya ce, sabon shugaban cocin katolika na yankin Lafia wanda ya samu sanya albarkacin Paparona Pope Francis, za a cigaba da tunawa da shi akan yadda ya jajirce na samar da zaman lafiya a fadin jihar Filato a tsawon zaman da ya yi a jihar.

Lalong ya kuma ce, yana da tabbacin Sabon shugaban cocin na Katolika na yankin Lafia zai gudanar da ayyukansa yadda ya kamata, zai kuma daukaka yankin ta hanyar kwarewarsa na gudanar da mulki.

Ya kuma mika godiyarsa akan yadda ya ke yin addu’ar zaman lafiya a jihar ba dare ba rana, ya kuma yi masa alkawarin goyon baya a sabon aikin da zai fuskanta a nan gaba.

A shekarar 1994 ne dai aka nada Ajang a matsayin shugaban cocin katolika na yankin Jos.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bikin Ista: Wata Kungiya Ta Nemi ‘Yan Nijeriya Su Yi Wa Sojoji Addu’a

Next Post

Bikin Ista: Jam’iyyar APC Ta Nemi ‘Yan Nijeriya Su Yi Wa Shugabanni Addu’a

RelatedPosts

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rahotan...

Mota

Yaki Da ‘Yan Ta’adda: Zulum Ya Ba Sojoji Gudummuwar Mota 12

by Muhammad
15 hours ago
0

Sheran jiya Juma’a ce gwamna jihar Borno Babagana Zulum, ya...

Tsangaya

Yadda Aka Fara Karatun Tsangaya A Musulunci Da Lalacewarsa A Kasar Hausa – Gwani Yahuza 

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar kula da makarantun Al’kur’ani...

Next Post
Buni

Bikin Ista: Jam’iyyar APC Ta Nemi ‘Yan Nijeriya Su Yi Wa Shugabanni Addu’a

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version