Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

2019: INEC Za Ta Gudanar Da Zabe Cikin Sauki -Yakubu

by
4 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
INEC Ta Yi Rijistar Mutum Miliyan 1. 3 A Jihar Yobe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

Hukumar Zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana cewa za ta gudanar da zaben shekara ta 2019 duk da jinkirin da ta samu wajen amince wa da kasafin kudinta.
Haka kuma Hukumar ta ce jinkirin sa hannu a dokar da aka gyara shi ma ba zai hana ruwa gudu ba wajen yin wannan zabe mai zuwa.
Shugaban Hukumar Farfesa Mahmood Yakubu, ne ya bayyana haka ga manema labarai a wajen wani taron kara wa juna sani wanda ya gudana a Abuja jiya Juma’a.
Ya ce Hukumar ta tattauna da ma’aikatar kudi domin samar da kudaden da za a gudanar da wannan zabe kamar yadda doka ta tanada.
Ya kuma ci gaba da cewa, tuni Hukumar ta bayar da kwangilar sayo kayan aikin da za a gudanar da wannan zabe da su. “Muna kuma fatan cewa a cikin makon farko na watan Disamba wadannan kaya za su iso.
“Za kuma a yi wannan zaben ne ranar 16 ga watan Fabarairu zuwa 2 ga watan Maris, saboda haka muna ganin ba za mu sha wahala ba.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Dan Fashin Da ‘Yan Sanda Ke Nema Ruwa A Jallo Ya Shiga Hannu A Bauchi

Next Post

Kisan Gillar Dura-Du: An Tono Gawar Janar Alkali

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
1 week ago
0

...

Kilisa

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 weeks ago
0

...

NSCDC

‘Yansanda Sun Lakada Wa Kwamadan NSCDC Na Jihar Imo Duka

by Khalid Idris Doya
2 weeks ago
0

...

Bana

A Shirye-shiryen Karamar Sallar Bana…

by Abdullahi Muh'd Sheka and Bello Hamza
2 weeks ago
0

...

Next Post

Kisan Gillar Dura-Du: An Tono Gawar Janar Alkali

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: