Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

2019: Osinbajo Ya Karyata Batun Tsayawa Takara

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mubarak Umar, Abuja

A cikin makon da ya gabata wasu rahotanni suke zagayawa cewar wata kungiya da ba a gama tantance sahihancinta ba, ta bukaci Mataimakin Shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya fito takakar Shugaban Kasa a zaben 2019, a ra’ayinsu, babu mutumin da ya dace da wannan kujera sama da shi. Labarin ya tayar da kura matuka musamman a shafukan sada zumunta, inda ta kai mutane suna musayar ra’ayi game da wannan batu.

samndaads

Sai dai Mataimakin Shugaban Kasar Farfesa Yemi Osinbajo, ya nesanta kansa da kungiyoyi masu kiraye-kirayen ya fito takarar Shugabancin Kasa.

Wannan jawabin dai ya fito ne daga bakin mai magana da yawun Osinbajo, Mista Laolu Akande, inda ya wallafa a shafinsa na tiwita ‘Twitter’.

“Shafukan da suke yada wannan labari na batun kiraye-kiraye da wasu kungiyoyi ke yi na Mataimakin Shugaban Kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya tsaya takara a 2019, shiririta ne kawai. Saboda haka kada mutane su dauki wannan lamari da muhimmanci, domin ba shi da tushe ballantana makama.” A cewar Akande.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Babba Da Jaka

Next Post

BABBAN LABARI: Yajin Aikin Ma’aikata: Zamfara Ta Tsaya Cik

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
6 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post

BABBAN LABARI: Yajin Aikin Ma’aikata: Zamfara Ta Tsaya Cik

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version