Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

2020: Gwamnatin Nijeriya Ta Samu Dala Biliyan 16.74 A Zuba Jari – NIPC

by Yusuf Shuaibu
February 16, 2021
in TATTALIN ARZIKI
1 min read
NIPC

NIPC

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar bunkasa jari ta Nijeriya (NIPC) ta bayyaba cewa, gwamnatin tarayya ta samu rabar dala biliyan 16.74 daga bangaren zuba jari. Jimillar yawan kudaden bai kai na shekarar 2019 ba, wanda aka sami dala biliyan 29.91.

Hukumar NIPC ta bayyana hakan ne a taron manema labaran da ta kira a wannan mako a garin Abuja.

Ta bayyana cewa, an samu raguwar kudaden jarin ne sakamakon matsaloli masu yawa da cutar Korona ta haddasa a bangarorin zuba jari a shekarar 2020. Hukumar NIPC ta bayyana cewa, ta samu yawan kudaden a ayyuka 63 a jihohi 63 ciki har da Babban Birnin Tarayya a shekarar 2020. Wanda Jihar Legas ce tafi yawan ayyukan wacce take da guda 24.

A baya dai, Jihar Ribas ce take kan gana ga kowacce jiha wanda aka samu jari na dala biliyan shida, inda Jihar Kaduna ke biye mata da dala biliyan 2.8, sai Jihar Kogi da ke dala biliyan daya da kuma Jihar Legas da ke da dala biliyan 890.

“An dai samu kashi 28 a bangaren harkokin sufuri, yayin da aka samu kashi 11 a sadarwa, an sami kashi shida daga bangaren masana’antu, haka kuma an sami kashi uku daga bangaren kudade da inshore, wanda su ne manya a cikin bangarori guda biyar a wannan shekarar,” in ji NIPC.

NIPC ta kara da cewa, an samu kashi 36 daga asusun kasar Singapore a wannan lokaci, sanan sai kasar China wanda aka samu na kashi 22 da kuma Amurka wanda aka samu na kashi 15. Hukumar ta bayyana cewa, cutar Korona ta yi matukar raunata kudaden zuba jarin a watan Fabrairun shekarar 2020.

SendShareTweetShare
Previous Post

Inganta Ma’adanai Zai Bunkasa Tattalin Arziki – Minista

Next Post

Tsohuwa Ta Bayyana Dalilinta Na Sanya Takunkumin Rufe Hanci A Goshi

RelatedPosts

Emefiele

Bunkasa Tattalin Arziki: Nijeriya Na Bukatar Kara Kaimi Wajen Adana Abinci – Emefiele

by Yusuf Shuaibu
9 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad   Gwamnan Babban bankin Nijeriya (CBN),...

Bankuna

Rahoton Bangaren Bankuna Yana Nuna Samun Cigaba Mai Matukar Ma’ana – CBN

by Yusuf Shuaibu
9 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad   Rahoton karshe na Babban bankin...

Gwamnatin Masar

Lantarki: Nijeriya Za Ta Hada Kai Da Masar

by Yusuf Shuaibu
9 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya...

Next Post
Tsohuwa Ta Bayyana Dalilinta Na Sanya Takunkumin Rufe Hanci A Goshi

Tsohuwa Ta Bayyana Dalilinta Na Sanya Takunkumin Rufe Hanci A Goshi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version