Muh'd Shafi'u Saleh">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

2023: Bindow Ya Nemi Mambobin APC Da Su Hada Kai

by Muh'd Shafi'u Saleh
January 14, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Muhammad Jibrilla Bindow
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohon gwamnan jihar Adamawa Muhammad Jibrilla Bindow, ya bukaci mambobin jam’iyyar APC, da su hadakai domin fuskantar manyan zabukan dake tafe na shekarar 2023.

Bindow ya bayyana haka ne, lokacin da ya ziyarci sakatariyar jam’iyyar APC dake Yola, ranar litinin, ya ce lamarin mulki lamari ne daga Allah, saboda haka akwai bukatar hadakai da aiki tare domin don samun nasarar jam’iyyarsu.

samndaads

Haka kuma gwamnan ya bayyana dalilin da yasa ya dauki lokaci mai tsawo ba tare da kasancewarshi a jihar ba, da cewa hakan ya faru ne domin zaman lafiya, da kuma sha’anin tsaro, da ci gaban jihar.

Tsohon gwamna Bindow, ya kuma yi kira ga mambobin jam’iyyar da su kokarin gudanar da aikin sabonta katin yayan jam’iyyar da yayansu da iyalansu baki daya, ya ce su ko da wasa kada su yanki katin sau biyu.

Haka kuma shugaban ya yabawa tsohon gwamnan da sauran ma su rike da mukaman siyasar bisa samar da aikinyi ga matasa da shirye-shiryen da su ke yi wanda kai tsaye jama’ar jihar ke amfana dashi.

Bilal, ya tabbatar da cewa akowani lokaci jam’iyyar APC zata tabbatar ta yiwa yayanta adalci da gaskiya, ya ce “abinda mutane su ke so zabin da jama’a su ka yi shi jam’iyya zata basu.

“Manyan mutane da dama su na canja sheka su na dawowa jam’iyyarmu, wasu manya da dama su na shirye da su shigo, muna kan tuntuban wasu mutanen,” inji Bilal.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Sabuwar Dabara Ta Kusa Kawo Karshen ’Yan Bindiga – Mai Baiwa Gwamna Shawara

Next Post

Tsoffin Daliban LGSS Lokoja Sun Gudanar Da Taron Kungiya Na Farko

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Muh'd Shafi'u Saleh
19 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Muh'd Shafi'u Saleh
19 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Muh'd Shafi'u Saleh
19 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Daliban LGSS Lokoja

Tsoffin Daliban LGSS Lokoja Sun Gudanar Da Taron Kungiya Na Farko

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version