Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

2023: Har Yanzu Ba Mu Ayyana Dan Takarar Shugaban Kasa Ba, Inji PDP

by Sulaiman Ibrahim
February 18, 2021
in Uncategorized
1 min read
2023: Har Yanzu Ba Mu Ayyana Dan Takarar Shugaban Kasa Ba, Inji PDP
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta karyata rahotannin kafafen yada labarai kan shirin dawo da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, a matsayin wanda ke dauke da tutar shugabancin jam’iyyar a shekarar 2023.

Sakataren yada labaran Jam’iyyar na kasa, Kola Ologbondiya, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake gabatar da amsa tambayoyi kan shirin jam’iyyar na ba Atiku tikitin, a yayin tattaunawarsa da manema labarai a Abuja, ranar Laraba.
Kola ya ce a matsayinsu na jam’iyya, PDP a shirye take koyaushe don kare dimokiradiyya, kuma ba za ta yadda ta daura wa mutane dan takara ba.

“Ba mu fara sayar da fom ba, har sai lokacin yayi tukunna, ba mu san wadanda ke neman tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar ba a shekarar 2023. Bugu da kari, ba mu fara sayar da fom ba,” in ji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Nijeriya Na Neman INEC Ta Ba Su Ƙarin Rumfunan Zaɓe 9,777 – Farfesa Yakubu

Next Post

Yarima Ya Sabunta Rijistarsa Ta APC Bayan Jinkirin Kwana Hudu

RelatedPosts

Karamar Hukumar Gabasawa Gidan APC Ce – Garun Danga

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa, Hon. Mahe Garba...

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Muhammad
3 days ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

Asibiti

Sanata Ya Raba Kayan Asibiti Na Milliyoyin Naira A Kebbi Ta Arewa

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Jamil Gulma Birnin, A cikin shirin sa na inganta...

Next Post
Yarima Ya Sabunta Rijistarsa Ta APC Bayan Jinkirin Kwana Hudu

Yarima Ya Sabunta Rijistarsa Ta APC Bayan Jinkirin Kwana Hudu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version