Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

2023: Karba-karba Ne Adalcin Da Ya Dace – Fashola

by Muhammad
November 26, 2020
in LABARAI
1 min read
Karba-karba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

 

samndaads

Ministan Ayyuka da Gidaje na Nijeriya Babatunde Raji Fashola ya bukaci jam’iyyar APC mai mulkin kasar da ta mutunta tsarin karba-karba wajen tsayar da mutumin da zai yi mata takara a zaben shugaban kasa na 2023.

Fashola ya bayyana wannan tsarin na karba-karba a matsayin wata babbar yarjejeniya da iyayen da suka kafa APC suka cimma matsaya a kanta tun gabanin zaben 2015.

Tsokacin Fashola na zuwa ne a yayin da ake takaddama kan ko mulkin Nijeriya zai koma yankin Kudancin kasar da zarar shugaba Muhammadu Buhari ya kammala wa’adinsa na biyu a 2023.

Gwamnan Ebonyi Dabid Umahi ya sauya sheka daga PDP zuwa APC saboda irin wannan takadda kan tsarin karba-karba tsakanin shiyoyin kasar.

Gwamnan ya ce, ya sauya sheka ne saboda PDP ba ta taba tsayar da dan takarar shugaban kasa daga yankin Kudu maso gabashin kasar ba tun bayan da aka koma mulkin farar hula a 1999.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Matsalar Tsaro: Majalisa Za Ta Tutsiye Pantami

Next Post

Dakarun ‘Operation Fire Ball’ Sun Halaka ’Yan Boko Haram 23, Sun Ceto Mutum Biyar

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
18 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
Kwamandan

Dakarun 'Operation Fire Ball' Sun Halaka ’Yan Boko Haram 23, Sun Ceto Mutum Biyar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version