Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

2023: Minista Ya Yi Murabus Jim-Kadan Bayan Umarnin Da Buhari Ya Bayar

by
5 days ago
in LABARAI
1 min read
2023: Minista Ya Yi Murabus Jim-Kadan Bayan Umarnin Da Buhari Ya Bayar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Karamin Ministan Ilimi, Hon. Emeka Nwajiuba, ya yi murabus daga mukaminsa jim-kadan biyo bayan umarnin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar na cewa dukkan ‘yan majalisar zartaswa da ke neman mukamai a zaben 2023, su mika takardar murabus dinsu a ranar 16 ga watan Mayu ko kuma kafin ranar 16 ga Mayu, 2022.

shugaban kasar ya bayyana Umarnin ne a ranar Laraba, a karshen taron majalisar zartaswa na kasa (FEC) na mako-mako a Abuja.

  • Wani Babban Lauya Ya Bukaci A Kara Wa Buhari Wa’adin Mulkinsa

Buhari ya yabi ministan akan jajircewarsa wajen yin Murabus din, ganin cewa, Nwajiuba shine Minista na farko da ya bayyana murabus din sa a bainar jama’a.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Nwajiuba dai ya karbi fom din tsayawa takara ne daga jam’iyyar APC mai mulki, domin ya tsaya takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa.

A wani yunkuri na kaucewa shari’ar da ka iya kawo cikas ga ‘yan takarar jam’iyyar APC a zabe mai zuwa, Buhari ya bayar da umarnin cewa dukkan mambobin kwamitin zartaswa (FEC) da ke neman kujerar Siyasa, su mika wasikunsu na yin murabus kafin ranar Litinin 16 ga Watan Mayu, 2022.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Dandazon ‘Ya’yan Jam’iyyar APC Sun Sauya Sheka Zuwa Jam’iyyar NNPP A Jihar Zamfara

Next Post

Muna Maraba Da Kowa Cikin Jam’iyyarmu Ta NNPP Har Tawagar Shekarau —Kwankwaso

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
15 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
18 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
23 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
Muna Maraba Da Kowa Cikin Jam’iyyarmu Ta NNPP Har Tawagar Shekarau —Kwankwaso

Muna Maraba Da Kowa Cikin Jam'iyyarmu Ta NNPP Har Tawagar Shekarau —Kwankwaso

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: