Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

2023: Shekarau, ‘Yan Tawagar G-7 Masu Rikici Da Ganduje Za Su Fice Daga APC Zuwa NNPP

by
6 days ago
in SIYASA
1 min read
2023: Shekarau, ‘Yan Tawagar G-7 Masu Rikici Da Ganduje Za Su Fice Daga APC Zuwa NNPP
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau ya kammala shirye-shiryen ficewa daga jam’iyyar APC zuwa (NNPP).

Wata majiya mai tushe ta shaida wa Solacebase a ranar Litinin din nan, Malam Shekarau da sauran ‘yan tawagar G-7 na jam’iyyar APC suka fara tattaunawa da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP kuma jagoran jam’iyyar na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.

  • 2023: Shekarau, Barau Da Kawu Sumaila Na Shirin Ficewa Daga APC zuwa NNPP Kwankwasiyya
  • Kotun Koli Ta Ba Tsagin Gwamna Ganduje Nasara Akan Tsagin Su Shekarau

Sanata Ibrahim Shekarau shi ne shugaban tawagar G-7 na jam’iyyar APC ta Kano da ta kunshi Sanatoci 2 da ‘yan majalisar wakilai 5 da sauran jiga-jigan jam’iyyar a jihar.

Labarai Masu Nasaba

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

Majiyar ta ce wannan ya biyo bayan bijirewa zargin da ake wa Gwamna Abdullahi Ganduje na bijirewa umarnin shugaban jam’iyyar na kasa, Abdullahi Adamu da na shugaban kasa na a bai wa tsofaffin Gwamnoni da Sanatoci masu ci tikitin tsayawa takara ba hamayya.

Ka ga dai abin da muka gano, Ganduje yana wasa da hankalin mutane, su biyu ne ‘yan takara domin ya baiwa Basheer Lado damar sayen fom din tsayawa takarar Sanata, yin hakan ya tabbatarwa  hedkwatar kasa tunanin cewa har yanzu akwai sauran rina a kaba.

Majiyar ta ce rikicin da ba a warware ba a Kano. “A yayin da nake magana da ku G-7, Majalisar Shura (Tsarin Siyasar Shekarau a fadin Kananan Hukumomi 44) da sauran masu ruwa da tsaki za su yi taro a yau Talata, da karfe 10:30 na safe domin kammala shirin,” inji majiyar.

Like this:

Like Loading...
Tags: APCGandujeKwankwasoNNPPPDPShekarauSiyasar Kano
SendShareTweetShare
Previous Post

Jonathan Ya Yi Watsi Da Fom Din Takarar Shugaban Kasa Na APC Da Aka Yanko Masa Kyauta

Next Post

Abin Da Ya Sa Muka Kulla Kawance Da BBC Hausa – Shugaban Qausain TV

Labarai Masu Nasaba

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

2023: “Koda Yaushe Za A Ganmu Tare Da Kwankwaso, Za Mu Yi Aiki Da Juna” —Shekarau

2023: “Koda Yaushe Za A Ganmu Tare Da Kwankwaso, Za Mu Yi Aiki Da Juna” —Shekarau

by Leadership Hausa
14 hours ago
0

...

Lokaci Ya Yi Da Matasa Za Su Jagoranci Nijeriya —Hon. Amale

Lokaci Ya Yi Da Matasa Za Su Jagoranci Nijeriya —Hon. Amale

by Ahmed Muh'd Dan'Asabe
18 hours ago
0

...

Next Post
BBC Hausa

Abin Da Ya Sa Muka Kulla Kawance Da BBC Hausa - Shugaban Qausain TV

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: