2023: Ta Tabbata Kauran Bauchi Ne Dan Takarar PDP A Gwamnan Bauchi
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Ta Tabbata Kauran Bauchi Ne Dan Takarar PDP A Gwamnan Bauchi

byKhalid Idris Doya
3 years ago
PDP

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya samu nasarar lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyar PDP na dan takarar gwamnan Bauchi da zai rike mata tuta a babban zaben 2023 da ke tafe.

Bala wanda ya samu nasarar biyo bayan sake zaben fitar da gwani da jam’iyyar ta yi a ranar Asabar sakamakon janyewar da dan takarar da ya lashe tikitin da farko Ibrahim Kasim Muhammad ya yi.

  • Gwamnonin APC Suna Goyan Bayan Osinbajo A Zaben Fidda Gwani

Bala ya samu nasara ne da kuri’u 646 da wakilan jam’iyyar suka kada, inda delegates 10 ba su halarci wajen zaben ba da ya gudana a dakin taro na otel din Zaranda.

PDP

Idan za ku iya tunawa dai Bala ya shiga a dama da shi a neman tikitin Shugaban Kasa na jam’iyyar PDP amma ya fadi, inda Atiku Abubakar ya kayar da shi.

Da ya ke jawabinsa bayan ayyanashi a matsayin dan takara, Bala Muhammad ya gode wa sakataren Gwamnatin jihar Bauchi, Ibrahim Kassim Mohammed, bisa janyewa da ya yi a matsayin dan takarar jam’iyyar.

Bala ya ce, “Muna matukar godiya wa Allah Subhanahu Wata’ala. Ina godiya wa Iyalaina, da jam’iyyar PDP gami da al’ummar jihar Bauchi bisa damar da suka ba ni.

PDP

“Kamar yadda kuke sa ne, a kashin kaina na je neman shugaban kasa amma Allah bai bani nasara ba, amma a yau ina godiya ga dan uwana sakataren Gwamnatin jihar Bauchi da ya ga dacewar janye min domin na shiga a dama da ni takara a karo na biyu.”

Bala ya bada tabbacinsa na cigaba da yin aiki tukuru domin kyautata cigaban jihar Bauchi da al’ummarta a kowani lokaci. Ya kuma ce a shirye suke su fafata neman nasara a babban zaben 2023 da ke tafe.

PDP PDP

Da ya ke ayyana sakamakon zaben, Baturen zaben, Murtala Damagun, ya bayyana cewa Bala Muhammad shine ya samu nasara a zaben Dan takarar gwamna da jam’iyyar ta gudanar, don haka ne ya ce shi ne zai yi wa PDP takara a babban zaben 2023 da ke tafe.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Da Aka Shigar Da Tinubu Kan Sanya Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Labarai

Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Da Aka Shigar Da Tinubu Kan Sanya Dokar Ta-Ɓaci A Ribas

October 2, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara
Siyasa

Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara

September 28, 2025
Tinubu Zai Gana Da Manyan Ƴan Kasuwa, Zai Ƙaddamar Da Muhimman Aiyuka A Legas
Siyasa

Tinubu Zai Gana Da Manyan Ƴan Kasuwa, Zai Ƙaddamar Da Muhimman Aiyuka A Legas

September 27, 2025
Next Post
Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

Shinkafa Mai Inganci Na Kasar Sin Ta Ba Da Gudummowa Wajen Kara Yawan Shinkafa A Najeriya

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version