Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

2023: Zan Shawarci Buhari Da ‘Yan Mazabata Kafin Na Yi Murabus —Ngige

by Khalid Idris Doya
4 days ago
in SIYASA
1 min read
2023: Zan Shawarci Buhari Da ‘Yan Mazabata Kafin Na Yi Murabus —Ngige
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Ministan kwadago, Dakta Chris Ngige, ya ce, sai ya fara tuntubar Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, da neman shawararsa da kuma tuntubar al’umar mazabarsa gabanin ya dauki matakin ajiye mukaminsa na minista a tarayyar Nijeriya.

Ministan wanda ke tofa albarkacin bakinsa kan umarnin da shugaban Buhari ya bai wa Ministocinsa na cewa duk mai sha’awar yin takara a zaben 2023 da ke tafe ya ajiye mukaminsa kafin ranar 16 ga watan Mayun 2023.

  • 2023: Duk Jam’iyyar Da Ta Bai Wa Arewa Takarar Shugaban Kasa Za Ta Fadi – Ngige
  • Fetur Da Lantarki: Babu Sauran Kudaden Tallafi – Ngige

Ngige, wanda ke wannan maganar bayan zaman Majalisar zartaswar Nijeriya da ya gudana a ranar Laraba a Abuja, ya ce, Buhari ya bai wa wadanda suke neman karin haske damar nema idam suna son hakan daga wajensa, saboda haka Ngige ya ce zai gana da Buhari kan wannan batun.

Labarai Masu Nasaba

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

Ya ce, “Ba zan dauki mataki yanzu ba saboda shugaba Buhari ya ce duk mai neman karin bayani ko haske yana iya nemansa. Don haka zan nemi shawararsa tare da al’umar mazabata a jihar Anambra saboda ina rike da mukamin gwamnati da al’umata.”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

2023: Kwamishinan Ganduje Nura Dankadai Ya Fice Daga Jam’iyyar APC

Next Post

2023: Amaechi Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa Na Ministan Sufuri

Labarai Masu Nasaba

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

by Leadership Hausa
3 hours ago
0

...

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

2023: “Koda Yaushe Za A Ganmu Tare Da Kwankwaso, Za Mu Yi Aiki Da Juna” —Shekarau

2023: “Koda Yaushe Za A Ganmu Tare Da Kwankwaso, Za Mu Yi Aiki Da Juna” —Shekarau

by Leadership Hausa
13 hours ago
0

...

Lokaci Ya Yi Da Matasa Za Su Jagoranci Nijeriya —Hon. Amale

Lokaci Ya Yi Da Matasa Za Su Jagoranci Nijeriya —Hon. Amale

by Ahmed Muh'd Dan'Asabe
18 hours ago
0

...

Next Post
2023: China Ta Karyata Mara Wa Amaechi Baya Kan Takarar Shugaban Kasa

2023: Amaechi Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa Na Ministan Sufuri

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: