Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Boko Haram Ta Kone Wani Gari Kurmus A Adamawa

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in LABARAI, RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Shafi’u Saleh, Yola

Shugaban karamar hukumar Madagali Honarabul Muhammad Yusuf, ya tabbatar da cewa kungiyar Boko- haram ta kone garin Yumbuli kurmus dake cikin karamar hukumar ta Madagali a jihar Adamawa. Wannan lamarin ya faru ne a wani harin da kungiyar ta kai garin, inda ta kwashe tsawon awa uku tana aikin kone garin cikin dare, lamarin da ya jefa jama’ar garin cikin mummunar yanayi domin kuwa mafiyawa sun tsere ne da kayan jikinsu kadai.

samndaads

Rahotannin da suke fito daga yankin sun tabbatar da cewa, ‘yan kungiyar ta Boko- haram sun kone garin kurmus komai a garin ya koma toka,wanda ko dabbobi basu tsira da rai ba a yayin.

Shugaban karamar hukumar ya ci gaba da cewa, abun da ya faru da garin abun bakinciki ne matuka.Yace ganin matakan tsaron dake yankin, bai kamata hakan ta faru ba, ace a kone gari gaba daya.

To sai dai shugaban karamar hukumar Yusuf Muhammad, yace ‘yan Boko- haram din basu kashe kowa a yayin harin ba.Yace, saboda jama’ar garin sun gudu zuwa kan Duwatsu.Wannan dai ba shi ne harin farko

SendShareTweetShare
Previous Post

Cikin Watanni Bakwai Hukumar Kwastan Ta Tara Miliyoyi A Adamawa

Next Post

Barawon Mota Ya Shiga Hannu A Kebbi

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
18 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post

Barawon Mota Ya Shiga Hannu A Kebbi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version