A Dauki Hakikakin Matakai Domin Kyautata Hulda A Tsakanin Sin Da Amurka
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Dauki Hakikakin Matakai Domin Kyautata Hulda A Tsakanin Sin Da Amurka

byCMG Hausa
3 years ago
Amurka

Shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa na kasar Amurka Joe Biden sun gana da juna a tsibirin Bali na kasar Indonesia bisa shawarar Amurka jiya da yamma.

A yayin ganawarsu ta tsawon awoyi fiye da 3, shugabannin 2 sun yi musayar ra’ayoyi dangane da huldar da ke tsakanin kasashen 2, da manyan al’amuran kasa da kasa da shiyya-shiyya ba tare da rufa-rufa ba, sun kuma samu ra’ayi daya a wasu fannoni, kana sun tabbatar da manufar raya huldar da ke tsakanin Sin da Amurka.

  • Shugabannin Sin Da Amurka Sun Gana Yau A Bali

Ma iya cewa, an cimma burin tuntubar juna, da kara sanin burikan juna, da shata layin da ba za a ketare ba, da kauracewa ta da rikici, da tabbatar da alkibla da tattaunawa kan hadin gwiwa.

Ainihin dalilin da ya sa huldar da ke tsakanin Sin da Amurka ta yi tsami yanzu haka, shi ne domin Amurka ba ta kallon kasar Sin bisa sanin ya kamata.

Ta mayar da kasar Sin abokiyar takara mafi girma, tare da yunkurin mayar da Sin saniyar ware. Abubuwa marasa dacewa da Amurka take yi sun sanya huldar da ke tsakanin Sin da Amurka ta kauce daga hanyar da ta dace. Don haka shugaba Xi Jinping ya jaddada a yayin ganawar cewa, wajibi ne Sin da Amurka su sauke nauyin dake wuyansu, domin moriyar kasa da kasa da jama’ar duniya, su lalubo hanyar da ta dace wajen yin mu’amala da juna a sabon zamani, a kokarin ganin huldar da ke tsakanin kasashen 2 ta koma hanyar da ta dace.

Ganawar da shugabannin Sin da Amurka suka yi a tsibirin Bali ta tabbatar da manufar raya hulda a tsakanin kasashen 2 a wani wa’adi mai zuwa.

Kasashen 2 suna bukatar aiwatar da muhimman ra’ayoyi da shugabannin suka cimma, musammam ma Amurka tana bukatar hada kai da Sin, ta yadda za a kara fahimtar yadda babbar kasa take sauke nauyin dake wuyanta ba tare da rufa-rufa ba. (Tasallah Yuan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Amurka

Peng Liyuan Ta Halarci Taron Abokan Zama Na Shugabannin Kasashen G20

LABARAI MASU NASABA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version