Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

A Hankali Zamu Koma Mataki Na Daya – Klopp

by Abba Ibrahim Wada
January 31, 2021
in WASANNI
1 min read
klopp
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Jurgen Klopp, ya bayyana cewa yana da yakinin a hankali kungiyarsa zata koma mataki na daya kamar yadda take a baya idan har suka ci gaba da samun nasara a wasanninsu.
Bayan buga wasanni biyar a jere ba tare da samun nasara ba, kungiyar Liberpool ta huce haushinta a kan kungiyar kwallon kafa ta Tottenham a ranar Alhamis din data gabata in da ta lallasa ta da ci 3-1.
Nasarar da Liverpool ta samu ta hannun ‘yan wasanta Roberto Firmino, Sadio Mane da kuma Aledander Anorld, ta bata damar komawa cikin rukunin kungiyoyi hudu na farko a gasar Premier da maki 37, maki 4 tsakaninta da Manchester City dake kan gaba a halin yanzu.
Yanzu haka dai Manchester United ce ta biyu da maki 40 a gasar ta Premier bayan rashin nasarar da tayi har gida da 2-1 a hannun Sheffeild United a ranar Laraba, Leicester City ce kuma ke biye da Mnachester United din a matsayi na uku da maki 39.
Klopp ya ce idan har ‘yan wasansa suka ci gaba das aka kwazo a wasanninsu na gaba tabbas zasu kai inda suke so kuma ya bayyana cewa watakila kungiyar ta shiga kasuwa domin sayan dan wasan baya wanda zai taimakawa kungiyar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zidane Shine Ya Dace Da Real Madrid – Raul

Next Post

Manchester United Za Ta Sayi ‘Yan Wasa A Karshen Kakar Wasan Bana

RelatedPosts

PSG

Bambancin Tuchel Da Pochettino A PSG

by Abba Ibrahim Wada
14 hours ago
0

Ranar Lahadi kungiyar kwallon kafa ta Monaco ta je har...

Kallo

’Yan Kallo Za Su Koma Shiga Kallo A Watan Mayu A Ingila

by Abba Ibrahim Wada
16 hours ago
0

Kimanin 'yan kallon kwallon kafa 10,000 za su koma shiga...

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

by Abba Ibrahim Wada
16 hours ago
0

An hada kungiyoyi uku da suka taba lashe kofin zakarun...

Next Post
Shin Manchester United Za Ta Yi Abin Kirki A Bana?

Manchester United Za Ta Sayi ‘Yan Wasa A Karshen Kakar Wasan Bana

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version