Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

A Karon Farko Farfesa Ya Tsaya Takarar Shugaban Karamar Hukuma A Kano

by Muhammad
January 12, 2021
in LABARAI
1 min read
Farfesa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Karamar Hukumar Bichi a Jihar Kano ce ake zaton zata Fara Shugaban Karamar Hukumar na farko a tarihin Jihar Kano Mai Matsayin Farfesa wanda ake sa ran zaba a zaben Kananan Hukumomi da za’a gudanar nan da kwanaki biyar masu zuwa.

samndaads

Farfesa Yusif Mohammed Sabo gogaggen likita ya Zama Wanda ke yiwa Jam’iyyar APC takarar shugabancin Karamar Hukuma a kakar zaben da ake fatan gudanarwa ranar 16 ga watan Janairun Shekara ta 2021.

Al’ummar Karamar Hukumar Bichi sun bayyana gamsuwarsa tare da Alfaharin cewa cikin kananan Hukumomin Jihar Kano 44 sune zasu Fara zabar Farfesa a Matsayin shugaban Karamar Hukuma.

Farfesa Yusif Mohammed Dabo na wannan jawabi ne alokacin zagayen yakin neman zaben da yake, inda wannan rana ta Litinin ya ziyarci babbar mazabar nan ta Barume, inda ya gana da Shugabannin Jam’iyyar APC,  kokas, Malamai ya kuma gaisa da iyayen Kasa, inda suka tabbatar masa da ci gaba da yi Masa fatan alhairi. Kamar yadda Aliyu Musa Sabo ya shaidawa LEADERSHIP A Yau.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore Kan Naira Miliyan 20

Next Post

’Yan Bindiga Sun Halaka Shugaban Al’umma A Kogi

RelatedPosts

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

by Muhammad
9 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Gwale, Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

 Jam’iyyu 11 ne za su fafata PDP Kwankwasiyya ta ce,...

Sojoji

Tsofaffin Sojoji Sun Nemi Karin Kudin Fansho

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Kungiyar tsofaffin sojoji ta kasa reshen jihar Anambra ta bukaci...

Next Post
Kogi

’Yan Bindiga Sun Halaka Shugaban Al'umma A Kogi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version