Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

A Karshen Disamba Za A Kulle Duk Layin Wayar Da Ba A Yi Rajistarsa Da Katin Dan Kasa Ba – NCC

by Sulaiman Ibrahim
December 16, 2020
in LABARAI
1 min read
A Karshen Disamba Za A Kulle Duk Layin Wayar Da Ba A Yi Rajistarsa Da Katin Dan Kasa Ba – NCC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar Sadarwa ta Nijeriya (NCC) a ranar Talata ta ba wa kamfanonin sadarwa na kasar nan makonni biyu don toshe layukan wayar salula (SIM) wadanda ba su da rajista da Lambobin Shaida na dan Kasa (NIN) Wanda hukumar tattara bayanan ‘yan kasa ke badawa wacce akafi sani da (NIMC).

Sanarwar ta yi gargadin cewa duk wani kamfanin sadarwa da ya ki bin umarnin da aka ba shi, ya sani lasisin aikinsa na tangadi ko kuma zai sha azabar tara mai yawa.

samndaads

A makon da ya gabata ne Gwamnatin Tarayya, ta hanyar Hukumar sadarwa ta NCC, ta ba da umarnin dakatar da yin sabbin rajistar layin wayar salula SIM don ba da damar tantance layin SIM din da ke da rijista .

Amma masu ruwa da tsaki a masana’antar sadarwa sun bayyana fargabar cewa kimanin mutane masu amfani da layin miliyan 25 ne wannan umarnin zai shafa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sam Nda-Isaiah: Ba Rabo Da Gwani Ba

Next Post

Zulum Ya Gana Da ‘Yan Gudun Hijirar Borno A Chadi

RelatedPosts

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Sulaiman Ibrahim
30 seconds ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Next Post
Zulum Ya Gana Da ‘Yan Gudun Hijirar Borno A Chadi

Zulum Ya Gana Da 'Yan Gudun Hijirar Borno A Chadi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version