Sagir Abubukar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

A Na Daf Da Kawo Karshen ’Yan Bindigar Nijeriya, Cewar Shugaban Gwamnoni

by Sagir Abubukar
December 23, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Shugaban Gwamnoni
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kungiyar Gwamnonin Nijeriya, kuma Gwamnan Jihar Ekiti, Mista Kayode Fayemi ya ce sakamakon aiki tukuru da jajircewa da kuma Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, an kusa shawo kan matsalar rashin tsaron da ta addabi sassan Nijeriya nan gaba kadan.

Mista Kayode Fayemi ya bayyana haka, a Katsina lokacin da kungiyar ta kawo ziyarar jaje da nuna goyan baya ga yunkurin gwamna Masari na kawo karshen matsalar yan bindiga da suka addabi jihar Katsina da sace-sacen mutane da kisan wadanda ba su ji, ba su gani ba.

samndaads

Shugaban kungiyar Gwamnonin Nijeriya, ya kara da cewa Muna da yakinin gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina, yana kokari matuka wajen kawo karshe wannan matsalar, kuma yana aiki kafada-da-kafada da Shugaban Kasa Muhammadu Buhari. Mun yaba da irin kokarin kubutar da yara dari ukku da arba’in da hudu da aka sace a makarantar sakandire ta Kankara a dajin jihar Zamfara.

Mun zo jihar Katsina ne, domin Jajantawa Al’ummar Jihar Katsina dangane da sace wadannan dalibai da gwamnatin jihar Katsina da kuma ba su tabbacin, nan da lokaci kadan za’a kawo karshen ta’addanci yan bindiga a jihar Katsina da kuma kasa baki daya da yardar Allah.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gombe Ta Tsara Kundin Bunkasa Jihar Zuwa 2030

Next Post

’Yan Bindiga Sun Kashe Matafiya Takwas, Sun Sace 15 A Katsina

RelatedPosts

Fyade Fashi

“Na Yi Wa Mata 50 Fyade, Na Yi Wa Gida 100 Fashi”

by Sagir Abubukar
22 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumar Sadarwar Tsaro ta Jihar Ondo,...

Duka

Ana Zargin Jami’an DSS Da Lakada Wa Dan Sanda Duka Har Lahira

by Sagir Abubukar
22 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani jami’in ‘yan sanda da ke...

Makami

An Kama Uba Da ’Ya’yansa Da Laifin Fashi Da Makami A Katsina

by Sagir Abubukar
22 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani uba da ‘ya’yansa maza biyu...

Next Post
’Yan Bindiga

’Yan Bindiga Sun Kashe Matafiya Takwas, Sun Sace 15 A Katsina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version