Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Abduljabbar: Ba Za Mu Saurari Malaman Dake Cewa Kada A Yi Mukabala Ba – Ganduje

by Muhammad
February 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Abduljabbar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Ana sa ran Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, zai karbi rahoton kwamiti game da shirin muhawarar da ake shirin yi tsakanin Shiekh AbdulJabbar Nasiru Kabara da malaman na Kano a yau Litinin, 22 ga Fabrairu, 2021.

samndaads

Kwamishinan harkokin addini na Jihar Kano, Dr. Muhammad Tahir Adamu, ya ce, jama’a ba su fahimci sanarwar makonni biyu da Gwamnatin Jihar Kano ta bayar a baya ba, “Sanarwar makonni biyun da Gwamnatin ta bayar ita ce kwamitin ya yi aiki a kan shirin tare da gabatarwa ga Gwamna.”

An lura cewa sanarwar da aka fitar a makon da ya gabata ba ta nuna cewa tattaunawar za ta yiwu a yau ba.

Ya kara da cewa, Gwamnan zai yi nazarin rahoton da kwamiti ya gabatar masa tare da sanya ranar tattaunawar.

Dr. Adamu ya ce Gwamnati ba za ta saurari wadannan malaman ba wadanda ke bayar da fatawar tattaunawar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dalilin Al’ummar Barandau Na Hana Sabunta Katin APC

Next Post

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

RelatedPosts

Billiri

An Sassauta Dokar Hana Zirga-zirga A Billiri

by Muhammad
9 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya,   Gwamnatin jihar Gombe ta sassauta...

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

by Sulaiman Ibrahim
12 hours ago
0

Majalisar dattijan Nijeriya a yau Laraba ta tabbatar da nadin...

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya...

Next Post
Adaidaita

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version