Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Gwamnati Ke Ci Gaba Da Cin Bashi – Shugaban Majalisar Dattawa

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Shugaban majalisar dattijai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga sulaiman Ibrahim,

Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya ce gwamnatin tarayya za ta ci gaba da karbar lamuni domin samar da ababen more rayuwa, har sai hukumomin da ke samar da kudaden shiga sun zama yadda ake tsammaninsu.

Lawan ya bayyana hakan ne a ranar Talata a jawabin da ya gabatar a farkon zaman majalisar na maraba da dawowar sanatoci daga hutun Kirsimeti da na sabuwar shekara.

Labarai Masu Nasaba

Babu Ranar Komawa Yajin Aikin Malaman Jami’o’i A Nijeriya —ASUU

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Ya ce yanzu gwamnati na matukar bukatar karin kudaden shiga, domin baiwa gwamnatin damar cigaba da ayyukan raya ababen more rayuwa.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Bagudu Ya Jajanta Wa ‘Yan Kasuwar Kamba A Kan Gobarar Da Aka Yi

Next Post

Lantarki Ya Kashe Wani Lokacin Da Yake Satar Waya A Kano

Labarai Masu Nasaba

ASUU Za Ta Daina Taya INEC Aikin Zabe

Babu Ranar Komawa Yajin Aikin Malaman Jami’o’i A Nijeriya —ASUU

by Leadership Hausa
36 mins ago
0

...

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle A Fadin Jihar

by
1 hour ago
0

...

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
16 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
19 hours ago
0

...

Next Post
Lantarki Ya Kashe Wani Lokacin Da Yake Satar Waya A Kano

Lantarki Ya Kashe Wani Lokacin Da Yake Satar Waya A Kano

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: