Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa Bakwai Da Ya Kamata Ku Sani Kan Sabon Sarkin Zazzau

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
sabon sarkin zazzau
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Sabon Sarkin Zazzau na 19, Ambassada Ahmad Nuhu Bamalli, jika ne daga gidan Malam Musa Bamalli, wanda ya karbo tuta daga Shehu Usman Dan Fodio, kuma Sarkin Zazzau na farko, wanda ya yi sarautar ta Zazzau daga shekarar 1804 zuwa 1821.

Mahaifinsa, H.E. Nuhu Bamalli, ya rike mukamin sarautar Magajin Garin Zazzau, watau mukami na biyu a jerin masarautar Zazzau har na tsawon shekaru 40.

Mal. Ahmad Nuhu Bamalli, ya yi aiki a matsayin mukaddashin Magajin Garin na Zazzau, a inda yake wakiltar mahaifinsa a wuraren taruka har na tsawon shekaru 20. An kuma naxa masa rawanin Magajin Garin ne a shekarar 2001, a sakamakon mutuwar mahaifin na shi.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Ta fuskacin mahaifiyarsa kuma, shi ya kasance jika ne kai tsaye na shahararren malamin addinin Musulincin nan Shehu Usmanu Danfodio.

Mahaifiyarsa xiya ce ga Abdurrahman Dikko, da kuma jikanyar nan ta Sarkin Musulmi Aliyu Babba da Sarkin Musulmi Muhammadu Bello, da kuma Shehu Usman Danfodio.

A yanzun haka kuma shi ne jagoran gidan sarautar na Mallawan Zazzau.

Har ya zuwa lokacin naxin na shi a matsayin sabon Sarkin Zazzau na 19, Bamalli yana rike ne da sarautar Magajin Garin Zazzau.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Yaki Da ’Yan Bindiga: NAF Ba Za Ta Saurara Wa ’Yan Ta’adda Ba – Shugaban Sojin Sama

Next Post

Ahmed Bamalli Ya Zama Sarkin Zazzau

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
2 hours ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
4 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
4 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

Next Post
sarkin zazzau

Ahmed Bamalli Ya Zama Sarkin Zazzau

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: