Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Abuja Ta Horar Da Manoma 2,000 Kan Nomar Rani

by Khalid Idris Doya
January 6, 2021
in LABARAI
1 min read
Musa Malumfashi

PIC.1. FARMERS WORKING ON A RICE FARM IN ZUMBA, NIGER STATE ON SUNDAY (11/9/11).

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar bunkasa noma da karkara ta birnin tarayya Abuja, ta shaida cewar sama da Manoma 2,000 ne suka samu horo kan noman rani domin bunkasa harkokin noma da kuma samar da wadataccen abinci wa yankin.

Mai rikon mukamin sakataren hukumar noma da bunkasa karkara ta FCT, Mista Ibe Chukwuemeka, shine ya shaida hakan yayin da ke bayani kan wasu daga cikin matakan da suka dauka na shawo kan karancin abinci biyo bayan illar da annobar Korona ta jawo wa sashin domin wadatar da jama’a da abinci a cikin wannan shekarar.

samndaads

Ibe wanda ya zayyano yunkurin hukumar ga manoma guda bakwai da suka hada da samar da tallafi kayan aiki, fadada aikin noma, wayar da kan matasa, karfafa mata da matasa, samar da ababen more rayuwa na cigaba, kyautata hadin guiwa a tsakanin gwamnati da masu zaman kansu tare da zurfafa bincike.

Ya kara da kuma cewa, sakatariyarsu ta samar da madatsun ruwa wa manoma tare da wasu kayan aikin ban ruwa a sassan birnin tarayyar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Korona: Gwamna Fintiri Ya Farfado Da Dokar Hana Cincirindon Jama’a

Next Post

Rushe Gidan Abinci: Gwamnatin Kaduna Ta Bayyana Dalilanta

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Khalid Idris Doya
56 mins ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Khalid Idris Doya
1 hour ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Khalid Idris Doya
1 hour ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post
Rushe Gidan Abinci

Rushe Gidan Abinci: Gwamnatin Kaduna Ta Bayyana Dalilanta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version