Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

AfDB Ta Yi Alkawarin Jawo Masu Zuba Jari Nijeriya

by
4 years ago
in KASUWANCI
2 min read
AfDB Ta Yi Alkawarin Jawo Masu Zuba Jari Nijeriya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Bankin AfDB ta gabatar da kayan kudi da damar zuba jari a yankin Afirka ga masu zuba jari na Nordic.

Bankin ta yi hakan ne a lokacin wani tattaki da tawagar bankin suka yi don bayar da damar samun kudi.

A cikin sanarwar da bankin ya fitar a ranar litin data gabata a lokacin ta da ya gudanar da tattakin a a yankin Norway dake cikin kasar Sweden, Finland da Denmark don janyo hankalin masu zuba daga Afrika.

Labarai Masu Nasaba

Kimanin Masarar Naira Biliyan 30 Aka Yi Asara Sakamakon Matsalar Tsaro A 2020 – Manoma

Gwamnati Ta Zargi ‘Yan Nijeriya Mazauna Waje Da Taimaka Wa Nakasa Attalin Arziki

Tattakin ya samu janyo masu zuba jari sama da hamsin da kuma hukomin gwamnati na dake kasashen Nordic.

Bankin ya ci gaba da cewa, manufar taron ita ce don a kara gusa banking a abokan huddar sa yadda za a kara fada wayar da kan kamfanini masu zaman kansu da kuma masu ruwa da tsaki don su fahimci yadda bankin yake sarrafa kudi da kuma ayyukan zuba jari.

Har ila yau, tattakin ya kara janyo ra’a yin a yan kasuwa daka yankin Afirka yadda za su zuba jarin su.

Shirin kasuwanci na bankin na the AfDB an tsara za’a a gudar dashi ne daga ranar 7 zuwa -9 n awatan Nuwamba a  Johannesburg kasar Afrika ta Kudu.

Acewar sanarwar, bankin ya kuma bgabatar da tsari na ciyar da tattalin arziki yankin Afirka da kuma zuba jari a yankin.

Sanarwar ta kara da cewa, tattkin da bankin ya shirya ya kumja janyo hankalin bankunna kudi da hukumomin zuba jari da fannin kudin fansho dake yankin na Nordic.

Kasashen na Nordic suna da mahimmanci wajen samar da ci gaba a nahiyar da kuma zuba jari dake zuwa daga kasashen.

Acewar Olibier Eweck tattakin da aka yi ya bayar da dama wajen nuna damar da masu zuba jari suke dashi daka yankin Afirka, ida ha kan zai kara bayar da dama wajen zuba jari mai yawa

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Nijeriya Na Asarar Cubic Miliyan 500 Na Iskan Gas A Kullum – NNPC

Next Post

Jihar Kano Ce Ta Fi Yawan Yara Masu Dauke Da Cutar Tamowa A Nijeriya -CISLAC

Labarai Masu Nasaba

Manoma

Kimanin Masarar Naira Biliyan 30 Aka Yi Asara Sakamakon Matsalar Tsaro A 2020 – Manoma

by
10 months ago
0

...

Gwamnati

Gwamnati Ta Zargi ‘Yan Nijeriya Mazauna Waje Da Taimaka Wa Nakasa Attalin Arziki

by
10 months ago
0

...

Bankuna

Kasuwanci Na Raguwa Ne A Nijeriya Sakamakon Matsalar Tsaro – CBN

by
10 months ago
0

...

Bankin Duniya

Abubuwa 10 Da Babban Rahoton Bankin Duniya Ya Bayyana Game Da Nijeriya  

by
10 months ago
0

...

Next Post

Jihar Kano Ce Ta Fi Yawan Yara Masu Dauke Da Cutar Tamowa A Nijeriya -CISLAC

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: