Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Afrika Ta Kudu Na Goyon Bayan Mutanen Venezuela Don Fayyace Makomarsu

by
3 years ago
in KASASHEN WAJE
1 min read
Afrika Ta Kudu Na Goyon Bayan Mutanen Venezuela Don Fayyace Makomarsu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

Gwamnatin kasar Afrika ta Kudu tana goyon bayan mutanen kasar Benezuela don fayyace makomar kasar tasu.
Kamfanin dillancin laraban Dinhua na kasar Chana (Sin) ya nakalto Kakakin majalisar zartawa ta gwamnatin Pritoria Fata Williams yana fadar haka a ranar Alhamis bayan taron majalisar ministocin kasar.
Williams ya kara da cewa hanyar tattaunawa tsakanin gwamnatin kasar Benezuela da kuma dukkan bangarori masu adawa da gwamnatin kasar ne kadai zai warware rikicin kasar. Banda haka gwamnatin kasar Afrika ta gudu tana goyon bayan tallafin da MDD zata kaiwa mutanen kasar Benezuela.
kafin haka dai jakadan Afrika ta Kudu na dindindin a MDD ya bayyana cewa dole ne kasashen duniya su mutunta sakamakon zaben shugaban kasa wanda aka gudanar a kasar Benezuela a shekara ta 2018.
Tun ranar 23 ga watan Janairun shekara ta 2019 ne Juan Guaida wani dan adawa da gwamnatin kasar Benezuela ya shelanta kansa a matsayin shugaban riko na kasar, sannan ya sami amincewa da hakan daga wasu manya manyan kasashen duniya daga cika har da kasar Amurka.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Raul Ya Zama Kociya A Real Madrid

Next Post

Saudiyya Ta Haramta Wa Dan Osama Bil Laden Shiga Kasar

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

by Khalid Idris Doya
2 weeks ago
0

...

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

by
3 weeks ago
0

...

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

by
1 month ago
0

...

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

by Muhammad Bashir
1 month ago
0

...

Next Post
Saudiyya Ta Haramta Wa Dan Osama Bil Laden Shiga Kasar

Saudiyya Ta Haramta Wa Dan Osama Bil Laden Shiga Kasar

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: