Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Aguiro Zai Mutu Ya Na Cin Kwallo — Guardiola

by Tayo Adelaja
September 24, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan Manchester City, Pep Guardiola ya yabi dan wasan kungiyar Sergio Aguiro inda ya ce zai mutu yana zura kwallo a raga, matukar ya cigaba da buga wasa yadda a ka umarce shi.

Guardiola ya bayyana haka ne a hirarsa da manema labarai, inda ya ce, dan wasan da man ya saba cin kwallo tun ya na yaro kuma zai cigaba da ci har lokacin da zai bar duniya.

samndaads

Aguiro, dan shekara 29 ya koma Manchester City a shekarar 2011 kuma ya zura kwallaye 175 inda kwallaye biyu kawai ya rage ya kamo wanda ya fi kowa cin kwallo a tarihin kungiyar, wato Eric Brook wanda ya ci kwallo 177 a tarihi.

Kociyan na Manchester City ya kara da cewa ya na son dan wasan da ya ke taimakawa ragowar ’yan wasa idan babu kwallo a kafarsu, inda ya bayyana hakan ya na da kyau kuma ya na kokarin ganin Aguiro ya koyi salon buga irin wannan wasa.

A satin da ya gabata ne dan wasan ya zura kwallo uku a wasan da kungiyar ta lallasa Watford daci 6-0 kuma a yanzu ya na da kwallo 6 a dukkanin wasannin kungiyar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dole Sai Luke Shaw Ya Sake Dagewa — Mourinho

Next Post

Sharhin Laliga: Wa Ta Gangano?

RelatedPosts

Diego Costa

Wace Kungiya Ce  Zata Dauki Diego Costa

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Tun bayan da kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid, ta...

Zaben Shugaban Barcelona

An Dage Babban Zaben Shugaban Barcelona

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta bayar da...

ozil

Rikita-Rikitar Da Ta Baibaye Dangantakar Ozil Da Arsenal

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Kusan yanzu zamu iya cewa ta faru ta kare domin...

Next Post

Sharhin Laliga: Wa Ta Gangano?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version