Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ahmad Musa Yana Dab Da Samun Sabuwar Kungiya, Cewar Wakilinsa

by Abba Ibrahim Wada
February 1, 2021
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wakilin dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Nijeriya, Super Eagles, kuma kaftin din tawagar, Ahmad Musa, ya bayyana cewa, dan wasan yana shirin sake sabuwar kungiyar da zai cigaba da bugawa wasa zuwa karshen kakar wasan bana.

A satin daya gabata ne rahotanni daga kasar Ingila suka bayyana cewa Ahmed Musa, na shirin kulla yarjejeniya da kungiyar West Brom dake buga gasar Premier ta Ingila sai dai har yanzu ba’a kammala tattaunawar ba..
Da farko dai anyi zaton cewa ranar  Larabar data gabata Ahmad Musa zai yi tattaki zuwa kasar Ingila domin tantance lafiyar sa kafin rattaba hannu kan yarjejeniyar da majiyoyi suka ruwaito cewar ba mai tsawo bace.
A halin yanzu kungiyar West Bromwich Albion ce ta 19 a gasar Premier da maki 11 sakamakon rashin kokarin kungiyar wanda ta kai sai da ta kori mai koyarwar ta a cikin watan Disamba kuma ta maye gurbinsa da Sam Allarddyce.
A shekarar 2016 Ahmed Musa ya rabu da kungiyar kwallon kafa ta CSKA Moscow dake kasar Rasha, bayan ci mata kwallaye 55 a wasanni 167 da ya buga mata, inda ya koma kungiyar Leicester City a shekarar.
Bayan rashin samun  lokacin buga wasa a kungiyar Leicester City, Ahmad ya sake komawa CSKA Moscow a matsayin aro, daga nan kuma ya koma kungiyar Al Nassrr dake Saudiya a watan Janairun shekara ta 2019, inda a watan Oktoban bara ya rabu da kungiyar, kawo yanzu kuma ba ya tare da wata kungiya, sai wadda yake shirin kullawa da West Brom.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Nijeriya Sun Kwankwadi Man Fetur Na Naira Tiriliyan 1.9 A Wata Daya – NNPC

Next Post

Muna Da Matsalar Zura Kwallo A Raga – Solkjaer

RelatedPosts

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

by Abba Ibrahim Wada
1 day ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasa Tiger Woods dai na...

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan gaba na kungiyar...

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa...

Next Post

Muna Da Matsalar Zura Kwallo A Raga – Solkjaer

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version