Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Aikin Hajji: Maniyyata 1,380 Daga Jihar Katsina Sun Dawo Gida

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar , Katsina

Kimanin Maniyata 1380 ne suka dawo gida daga kasa mai tsarki bayan kammala aikin hajjin wannan shekera da suka hada da kananan hukumomin Batagarawa da Kaita da Jibiya da kuma Charanci.

samndaads

Jirgin farko na maniyata ya sauka a filin sauka da tashi na Umaru MusaYar’adua da ke Katsina a ranar Asabar din da ta gabata da kimanin mutane dari biyar wanda kuma tuni sun koma cikin iyalansu.

Haka kuma rahotannin sun bayyana cewa a jirgi na biyu yana dauke ne da mutanan da suka fito daga kananan hukumomin Katsina da Kafur da Bakori da kuma Danja wanda suma tuni sun isa cikin iyalansu. Kazalika jirgi na Uku ana sa ran tasowarsa daga filin sauka da tashi na Sarki Abdul’azeen da ke garin Jidda a kasa mai  tsarki wanda ake sa ran saukarsa a yau laraba kuma yana dauke ne da mutane 560 da suka fito daga kananan hukumomin Funtua da Dandume da Faskari da kuma Sabuwa.

Sannan ya yi kira ga maniyata da jami’an tafiyar da aikin Hajjin na bana su bada duk irin goyan bayan da ake bukata domin a kai ga cimma nasarar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Saura Kiris In Koma United – Bale

Next Post

Kungiyar Dalibai Ta UDUS Sun Karrama Sarkin Keffi

RelatedPosts

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Harkokin Noma

Sarkin Noma Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Gyara Harkokin Noma

by Muhammad
18 hours ago
0

Daga Bala Kukkuru, Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Umar...

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Muhammad
2 days ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Next Post

Kungiyar Dalibai Ta UDUS Sun Karrama Sarkin Keffi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version