Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Aikin Samar Da Tsaro Na Kowa Da Kowa Ne -Alhaji Ibrahim Ado Abdullahi

by Muhammad
February 7, 2021
in LABARAI
2 min read
Kawo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Alhussain Suleiman,

Aikin samar da tsaron kasar nan ya rataya ne akan kowa da kowa, musamman ganin halin da arewacin kasar nan ta fada na masu garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa a wasu daga cikin garurruwa da kuma hanyoyin kasar nan saboda haka ya zama wajibi mu ta shi tsaye wajen taimakawa jami’an tsaro.

Wannan kiran ya fito ne daga bakin matashin dan kasuwa dake gudanar da harkokin kasuwanci a kasuwar kantin kwari da ke Kano, Alhaji Ibrahim Ado Abdullahi, a lokacin da yake tsokaci akan sababbin shugabannin rundunar sojojin tsaron kasar nan da shugaban kasa ya nada kwanakin baya .

Alhaji Ibrahim Ado Abdullahi, ya ce matukar kowa ya zama jami’in tsaron kanshi zai karawa jami’an tsaro kwarin gwiwa da kuma jin dadi. Wani abu kuma shi ne har ila yau al’umma su rika sanar da jami’ain tsaro akan duk wani abu da yake son kawo barazana ga harkokin tsaro domin daukar mataki akai.

Ta bangaren gwamanati kuma ta tabbatar ta wadata sojojin da kuma sauran jami’an tsaron kasar nan kayan aiki irin na zamani, wanda yakamata ace ya fin a masu tayar da kayar baya. Da ya juya akan sana’ar shi ta kasuwanci sai babban manajan daraktan na SAHAL ya yi kira ga ‘yan kasuwa da su rika taimakawa marasa karfi ganin halin da ake ciki matsin rayuwa.

Alhaji Ibrahim Ado Abdullahi, ya yi amfani da wannan dama da kira ga gwamnati da ta rika duba kana nan yankasuwa da manyan su domin tallafa masu, ganin yadda suke bayar da gudunmawa wajen habaka tattalin arziki a jihohin su da kasa baki daya, tare da samar da aikin yi ga matasa.

Daga karshe Malam Ibrahim Ado Abdullahi babbar burin shi nan gaba kamfanin shi na sayar da yadi ya zama ya bude kamfanin saka da zai iya saka kayayyaki daban daban da yardar Allah.

SendShareTweetShare
Previous Post

Jawabin Malam Ado Na’ibi Kan Tarihin Masallachin Bakin Goji

Next Post

Makarantar Koyon Sana’ar Hannu Dake ‘Yankara Ta Yaye Dalibai Karo Na 11

RelatedPosts

‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsalar Abinci A Sansanin Jalingo

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 60, Tare Da Kone Kauye A Zamfara

by Muhammad
1 hour ago
0

Al'ummar garin Ruwan Tofa a karamar hukumar Maru ta jihar...

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Borno

Akwai Bukatar Nijeriya Ta Nemo Sojojin Haya Don Yakar ‘Yan Ta’adda – Zulum

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi   An bai wa Gwamnatin...

Next Post
Sana'ar

Makarantar Koyon Sana'ar Hannu Dake ‘Yankara Ta Yaye Dalibai Karo Na 11

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version