Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Aisha Buhari Ta Goyi Bayan Hukuncin Kisa A Bainar Jama’a Kan Mutumin Da Ya Kashe Hanifa

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Aisha Buhari Ta Goyi Bayan Hukuncin Kisa A Bainar Jama’a Kan Mutumin Da Ya Kashe Hanifa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano

Uwargidan Shugaban Kasa, Hajiya A’isha Bihari ta goyi bayan a zartar da hukuncin kisa ga mutumin da ya kashe yarinyar nan Hanifa bayan ya sace ta ya yi garkuwa da ita.

Hajiya Aisha Buhari ta bayyana haka ne a lokacin da ta yi sharhi Kan matsayar wani Malamin addinin Musulunci Sheikh Abdullahi Gadon Kaya wanda ya bukaci a zartarwa da Tanko hukuncin kisa abainar Jama’a domin rai bai fi rai ba.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Ta yi sharhin a shafinta na Instagram bayan ta yada bidiyon da malamin ya yi sannan ta rubuta “Muna goyon bayan Malam”.

Makashin Hanifa

Tuni dai Shugaban  Kasa Muhammad Bihari ya bayyana alhinin wannan ta’addanci, tare da ba da umarnin gaggauta gurfanar da wanda ya yi aika-aikar a gaban shari’a.

A halin da ake ciki kuma, wasu mutane sun banka wuta a makarantar da Hanifa take karatu, makarantar su Abdulkarim mutumin da ya sace Hanifa ya yi mata kisan gilla.

Wannan hukuncin da mutanen suka dauka ana ganin kamar sun yi rashin hankali sun aikata abin da ba dai-dai ba ne har a wurin Ubangiji, domin kuwa makarantar ba ta Abdulkarim ba ce ta wani bawan Allah ce wanda ya ba wa Abdulkarim din haya.

Makaranta tana kusa da gidajen mutane bayin Allah, idan an sa wuta babu wanda yake da tabbacin wutar za ta tsaya iya makarantar ba ta shafi gidajen mutane ba.

Makarantar Mai Suna Noble Kids comprehensibe college na cikin Unguwar Kwanar Dakata dake yankin Karamar Hukumar Nasarawa a Jihar Kano.

 

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Filayen Jiragen Saman Kasar Sin Sun Samu Karuwar Fasinjoji A Bara

Next Post

Masarautar Bauchi Ta Dakatar Da Dogara Daga Sarautar Jakadan Bauchi

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
15 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
18 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
22 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
Masarautar Bauchi Ta Dakatar Da Dogara Daga Sarautar Jakadan Bauchi

Masarautar Bauchi Ta Dakatar Da Dogara Daga Sarautar Jakadan Bauchi

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
 

Loading Comments...
 

    %d bloggers like this: