Aiwatar Da Alkawain Da Aka Yi Yana Da Muhimmanci
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Aiwatar Da Alkawain Da Aka Yi Yana Da Muhimmanci

byCMG Hausa
2 years ago
Amurka

Jiya Litinin ne sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony J. Blinken ya kammala ziyararsa ta kwanaki 2 a kasar Sin. A lokacin ziyarar tasa, shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya gana da shi, yayin da manyan jami’an kula da harkokin diplomasiyya na kasar suka yi shawarwari da shi, inda bangarorin 2 suka amince da aiwatar da ra’ayi daya da shugabannin kasashen 2 suka cimma, a taronsu na tsibirin Bali, lamarin da ya sanya tagomashi ga kyautatuwar hulda a tsakanin kasashen 2.

A yayin ziyarar Blinken, kasar Sin ta nuna cewa, yanzu haka hulda a tsakanin kasashen Sin da Amurka ta yi tsami, saboda Amurka ba ta fahimci kasar Sin daidai ba, ta kuma aiwatar da manufofi marasa dacewa kan kasar Sin. Don haka wajibi ne Amurka ta yi tunani sosai. Amurka ta dade tana mayar da kasar Sin babbar abokiyar takararta, da yi mata barazana mafi muni cikin dogon lokaci. Don haka tana aiwatar da manufofi marasa ma’ana, kuma masu sabawa juna kan kasar Sin.

  • Shugaba Xi Na Fatan Abokan Sin Su Ingiza Kawancen Kasar Da Turai

Huldar dake tsakanin kasashen 2, hulda ce mafi muhimmanci a duniya, wadda ke shafar makomar dan Adam baki daya. Don haka ya wajaba sassan biyu su yi hangen nesa, wajen raya huldarsu ba tare da wata matsala ba.

Hakan ya sa abu mafi muhimmanci shi ne bin ka’idojin da shugaba Xi Jinping ya gabatar, wato mutunta juna, da zaman tare cikin lumana, da hada kai domin samun nasara tare.

A ciki kuma, batun Taiwan ya fi muhimmanci ga kasar Sin, wanda shi ne matsalar da ta fi muni a huldar dake tsakanin kasashen 2. Ban da haka kuma, kasar Sin ta bukaci Amurka ta dakatar da baza kalaman wai “kasar Sin barazana ce”. Wajibi ne ta soke takunkumin kashin kai da ta sanya wa kasar Sin ba bisa doka ba, ta kuma dakatar da danne ci gaban kimiyya da fasahar kasar Sin. (Tasallah Yuan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Ronaldo Ya Kafa Tarihin Zama Ɗan Wasan Da Ya Fi Kowa Buga Wasannin Ƙasa Da Ƙasa

Ronaldo Ya Kafa Tarihin Zama Ɗan Wasan Da Ya Fi Kowa Buga Wasannin Ƙasa Da Ƙasa

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version