Abubakar Abba">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home NOMA

Aiwatar Da Shirin NLTP Zai Rage Rikicen Manoma Da Makiyaya – CDD

by Abubakar Abba
December 7, 2020
in NOMA
2 min read
Aiwatar Da Shirin NLTP Zai Rage Rikicen Manoma Da Makiyaya – CDD
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daraktar Cibiyar Dimokaradiyya da Raya kasa (CDD) Idayat Hassan ce ta bayyana cewa, aiwatar da shirin canza fasalin kiwo na kasa (NLTP) na da matukar muhimmanci, musamman don rage rikice-rikicen manoma da makiyaya a Nijeriya,
Ta bayyana hakan a taron da CDD ta shirya tare da hadin gwiwar Cibiyar Kula da Zaman Lafiya ta Amurka  (USIP).
Daraktar Cibiyar Dimokiradiyya da Raya kasa (CDD) Idayat Hassan wacce Shamaudeen Yusuf tya wakil ce ta a wurin taron da cibiyarta shirya domin duba yadda za ta yi aiki tare da kungiyoyin sa kai na (CSOs) da kuma hukumomin gwamnati musamman kwamiti da gwamnati ta kafa don aiwatar da shirin  NLTP.
Daraktar Cibiyar Dimokiradiyya da Raya kasa (CDD) Idayat Hassan ta ce, akwai dimbin kalubalen tattalin arziki da ke fuskantar lamarin musamman karancin tattalin arziki, albarkatun ruwa da sauransu.
A cewar Daraktar Cibiyar Dimokiradiyya da Raya kasa (CDD) Idayat Hassan kuma muna ganin idan NLTP idan aka aiwatar da shi yadda ya kamata zai isa a magance mafi yawan wadannan matsalolin.
Shi  ma a nasa jawabin a wurin taron, hadimi na musamman ga shugaban kasa kan harkar noma shirin na NLTP Andrew Kwasari ya ce,  shiri ne na gwamnati wanda ta hanyarsa gwamnati ta himmatu wajen magance rikice-rikicen manoma da makiyaya.
Hadimi na musamman ga shugaban kasa kan harkar noma na NLTP, Andrew Kwasari ya zayyana ginshikai guda shida wadanda suka hada da adalci, tsaro, rayuwa, zaman lafiya, sulhu da ci gaban tattalin arziki ta hanyar da ta dace da ke biyan bukatun makiyaya da manoman amfanin gona.
A cewar Hadimi na musamman ga shugaban kasa kan harkar noma Andrew Kwasari,“Zuwa yanzu, gwamnonin arewa 19 sun jajirce kan hakan, sun gano wuraren da suke son yin aiki a cikin wuraren kiwo domin sake fasalin ta kamar yadda wuraren samar da dabbobi da sauran gwamnonin jihohi suma suka himmatu ga wadannan”.
A wani labarain kuwa, masu ruwa da tsaki a kasar nan kan fannin noma kashu sanar da cewa, kungiyar an yi mata rjista ne a shekarar 2004, sai dai ba ta samu damar gudanar da ayyukan yadda ya kamata saboda wasu yan matsaloli.
A nasa bangaren Shugaban kungiyar kungiyar  ta kasa Mista Ojo Ajanaku ya sanar da cewa, kungiyar an yi mata rjista ne a shekarar 2004, sai dai ba ta samu damar gudanar da ayyukan yadda ya kamata saboda wasu yan matsaloli.
Shugaban kungiyar ta NCAN na kasa Mista Ojo Ajanaku  ya kara da cewa, hakan ya zamo wa kungiyar matsala wajen habaka fannin na noman cashew da kuma samun damar zuba dimbin jari mai ya wa a fannin na nomansa.
Shi kuwa Fasto Isaac Ojonugwa, wanda ya wakilci kungiyar masu amfanin gona ta kasa (FACAN) ya sanar  da cewa yazo jihar ta ne don sanya ido kan yadda za’a gydanar da zaben na sababbin shugabannin kuniyar ta NCAN.
Alhaji Ibrahim Siaka Duche ne aka zaba a matsayin sabon shugaban kungiyar ta NCAN reshen jihar, inda kuma Jibrin Haruna aka zabe a matsayin mataimakin shugaba.
Sauran su ne, Muhammed Yakubu wanda ya zamo Skatare sai Alhaji Ademu Makama, a matsayin mataimakin shugaba na  Kogi ta yamma sai Abejirin Johnson, a matsayin mataimakin shugaba na Kogi ta tsakiya Audu Zubair, mataimakin shugaba na  Kogi  ta tsakiya sai Ahmed Igonoh, a matsayin ma’ajiyi sai kuma Abdulrahim Harunaa matsayin mataimakin ma’ajiyin kungiya da sauran su.

SendShareTweetShare
Previous Post

Duk Da Shigowar Kaka Farashin Abinci Na Cigaba Da Hawa

Next Post

Noman Auduga Ya Fi karfin Bukata A Nijeriya, Cewar Uwar Kungiya

RelatedPosts

Kwakwamba

Bincike: Yadda Ake Samun Dimbin Kudi A Noman Kwakwamba

by Abubakar Abba
24 hours ago
0

Noman Kwakwamba na daya daga cikin fannin aikin noma da...

Shanu

Manyan Motoci 60 Ke Zuwa Kasuwar Sayar Da Shanu Ta Wudil A Duk Sati

by Abubakar Abba
2 days ago
0

Akwai ksauwannin sayar da Shanu da dama a Nijeriya, amma...

Rogo

Muna Bukatar Takin Zamani –Manoman Rogo A Kwara

by Abubakar Abba
6 days ago
0

Manoman Rogo a jihar Kwara sun yi kira ga gwamnatin...

Next Post
Noman Auduga Ya Fi karfin Bukata A Nijeriya, Cewar Uwar Kungiya

Noman Auduga Ya Fi karfin Bukata A Nijeriya, Cewar Uwar Kungiya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version