Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Akwai Bukatar Ba Wa Matasa Dama Mai Yawa A Gwamnati – Sardaunan Matasa

by Muhammad
February 23, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Gwamnati
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mustapha Ibrahim,

Hon. Suleman Dalibi ’Yargaya, Sardaunan Matasa, ya bayyana cewa akwai bukatar ba matasa dama mai yawa a gwamnatin kano karkashin shugabancin Dr Abdullahi Umar Ganduje duk da yake cewa Gwamnatin Kano tayi na mujin kokari da kuma ajiye tarihi ganin yadda a zamanin Dr.Abdullahi umar Ganduje ne aka kirkiri ma’aikatar matasa kuma aka matashi mai kanan shekaru shugabancin a matsayin kwamshin kuma matashi mai jinni ajiki wannan abu a yabawa Gwamnatin kano ne ga kuma zaben shugabanin kananan hukumumi kano 44 da akayi a watan day a gabata shima gwamnana kano ya ba matasa dama wanda mafiya yawansu matasa ne, sai dai kuma muna da bukatar karin guraban matasa masu yawa a Gwamnatin Kano da ta kasa baki daya.

samndaads

Sardaunan matasa ya bayana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishinsa da ke kano ya ce bisa laakari da yadda matasa suke bada gudinmawa akon wane irin zabe to akwai bukatar kara basu dama a matakain a gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Muhammadu Buhari duk da yake itama anba matasa dama musammam idan kai laakari da ministan sadarwa Dr Isa Ali Pantami ga kuma sabon shugaban hukumar hana al`mundahana ta EFCC da aka ba Bawa suma duk matasa ne amma dai mu matasa muna bukatar karin gurabai maasu yawa a Gwamnatin Kano da ta Najeriya.

Har ila yau Hon Suleman dalibi yar Gaya yace tun da Najeriya ta samu yanci a 1960 zakaga wadanda sukayi raawar gani a tarihi irinsu marigayi Muartala Muhammad tsowan shugaban kasa irinsu Gawan irinsu Buhari day a yi ministan man fetir kuma ya yi Gwamnan mai Dugori duk yana matashi ga kuma irinsu tsohon shugaban kasa Ibrahim Badamasi Baban Gaida da dai sauransu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwanmatin Kano Ta Yi Rawar Gani A Kaddamar Da Littafin Salatin Annabi – Nuhu Gudaji

Next Post

Harkar Sufuri: Gwamnatin Kano Na Shirin Sayen Manyan Motocin Haya 200

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Motocin Haya

Harkar Sufuri: Gwamnatin Kano Na Shirin Sayen Manyan Motocin Haya 200

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version