Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Alhazan Kaduna Uku Suka Rasu A Hajjin Bana

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba, Kaduna

Mai lura da Hukumar alhazai reshen Jihar Kaduna Imam Hussaini Sulaiman Tsoho, ya tabbatar da rasuwar mahjjata uku da suka fito daga jihar yayin aikin Hajjin da ya gabata a kasa mai tsarki.

samndaads

Jami’in ya ce, alhazai biyu sun rasu ne kafi hawan Arfa, yayin da dayan kuwa ya kamu da rashin lafiya a ranar Arf wanda hakan ya yi sanadiyar rasuwarsa bayan kwana biyu a wata asibitin Makka.

Kazalika ya bayyana cewa, an samu wasu alhazai biyu da suka yi targade aka kai su asibiti bayan sun samu sauki aka sallame su.

A karshe, jami’in ya ce, kimanin alhazai dari bakwai ne  daga jihar suka sauke faralinsu a Bana, inda adadin ya wuce yawan kujerun da Hukumar Alhazai ta Kasa ta ware wa jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

BABBAN LABARI: Yajin Aikin Ma’aikata: Zamfara Ta Tsaya Cik

Next Post

An Samu Ci Gaba A Harkar Kasuwanci A Yobe —Alhaji Bazam

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post

An Samu Ci Gaba A Harkar Kasuwanci A Yobe —Alhaji Bazam

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version