Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Alhazan Kebbi Hudu Suka Rasu A Hajjin Bana

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Umar Faruk, Birnin, kebbi

Rahotannin da dake fitowa daga Saudiyya zuwa Jihar Kebbi sun nuna cewa Alhazan jihar ta Kebbi mutum hudu ne suka rasu a kasa mai tsarki.

samndaads

Wadannan mahajjata hudu sun rasu saboda gajeruwar rashin lafiya da suka yi fama da ita asibitin kasar saudiya. Biyu daga cikin hudu suka Rasu a asibitin garin Makkah, Saudi Arabiya.

Alhazan da suka Rasu sun had a da matar shugaban karamar hukumar mulki ta Shanga Hajiya Rashida Yusuf Musa daga Shanga,  Fati Adamu Fakkai karamar hukumar mulkin Argungu, Adamu Liman Suru karamar hukumar mulki ta Suru da kuma babban malamin islama a karamar hukumar mulki ta Zuru , malan Sani Haruna Zuru.

Dakta Hali Bala Wanda ya bayyana Rasuwar Alhazan hudu   a wata hira da ya gudanar ta harshe hausa ga manema labaru  na  jihar ta kebbi da ke  kasar saudiya domin aiko  rahotanin a jihar kan aikin hajjin na  bana.

Wanda ya  kasance mamba na kwamitin  Amirul Hajj  na jihar kebbi a karkashin jagorancin Sarkin Zuru, Alhaji Sani Sami, Gomo na  biyu,  don aikin Hajjin na Nana.

Bugu da kari yace, ya samu wannan labarin rasuwar alhazan hudu ne   daga bakin  shugaban hukumar kula da jin dadin alhazan  jihar kebbi  Alhaji Bala Musa Sakaba, kuma yace Alhazan  hudu  suka fito ne daga kananan hukumomi na  mulki  daban daban na jihar  ta Kebbi.

Wakilin gidan talabijin na  jihar ta kebbi Muhammad Tukur Umar shine ya samu zatawa da Dakta  Hali  Bala a kasar Saudi, inda ya  ruwai toshi a cikin rahotannin da ya aiko  a gidan talabijin na jihar ta kebbi,  yana sanar war  Rasuwar  Alhazan hudu   a  labarin  karfe 7 na yamman jiya , wanda Yahaya Muhammad Gwandu ya karanto labarun  ta  harshen hausa kuma ya ruwaito muryar wakilin su daga makka .

Daga nan Dokta Hali ya kori iyalan Alhazan hudu da kuma ‘yan uwan su da dauki dangana kuma su yadda da cewa kowa ce rayuwa sai ta dandani mutuwa .

Yace zasu yi amfani da wannan dama ta mika gaisuwar ta’aziyar su ga iyalan Alhazan da suka Rasu. Ya bukaci iyalai suyi imani da kuma suyin hakuri na rasa ‘yan uwa. Hakazalika ya yi addu’a ga Allah da ya rahamshe su ya gafarta mu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tambuwal Ya Nada Buhari Dasuki Shugaban Kamfanin Zuba Jari Na Sakkwato

Next Post

Sabon Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Filato Ya Kama Aiki

RelatedPosts

Alaba

‘Yan Kasuwan Arewa A Legas Mu Hada Kai Don Cigaba – Muhammadu Alaba

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Hadin kai shi wani babban al’amari...

Jama'a

Taimaka Wa Jama’a Shi Ne Shugabanci Nagari -Matawalle Alagwadun Legas  

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,   Matawallen Alagbado, Alhaji Muhammadu ya...

Samarun

Yadda Rasuwar Matashi Ta Jefa Mutane Cikin Alhini A Samarun Zariya

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Idris Umar, A ranar laraba ta wannan makon da...

Next Post

Sabon Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Filato Ya Kama Aiki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version