Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

Alhazan Sakkwato Biyu Sun Rasu A Makka

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sharfadeen Sidi Umar, Sakkwato

Hukumar Alhazzan Jihar Sakkwato ta bayyana alhini da jimamin rasuwar mahajjatan jihar biyu a Birnin Makka, Kasar Saudiya.

Alhazan wadanda suka karbi kiran mahalaccinsu su ne Luba Usman daga Karamar Hukumar Illela da kuma Musa Haruna daga Karamar Hukumar Gada.

Ibrahim Umar Shugaban Hukumar Alhazan Jihar Sakkwato ne ya bayyana hakan a zantawarsa da manema labarai.

Da yake bayanin yadda suka rasu daya bayan daya, Umar ya bayyana cewa gabanin rasuwar ta Luba Usman ta na cikin koshin lafiya, ta gamu dakarar kwana ne a lokacin da take kalacin safe a inda ta fadi ta ce gagarin ku nan. Musa Haruna kuwa, Shugaban Hukumar ya bayyana cewa kafin rasuwarsa yana cikin Alhazan da za su dawo Nijeriya a cikin jirgin farko naMahajjatan Karamar Hukumar Gada. Ya ce lamarinta ya auku lokacin da suke cikin layi a daren Asabardomin auna karamar jakar hannu a yayin da karin kwana ya riske shi.

Shugaban Hukumar ya bayyana cewa an yi jana’izar marigayan bayan an yi masu sallah a masallacin Harami a Makka. Ya kara da cewar jirgin farko na Alhazan jihar Sakkwato ya dawo gida a daren Lahadi da Alhazai 550 daga Kananan Hukumomin Gada da Sabon Birni. Ya ce, jirgi na biyu zai bar filin jirgin saman Sarki Abdul’aziz da ke Jidda zuwa Sakkwato a ranar Litinin da karfe 11 na dare dauke da Alhazai 520.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Zargi Gwamnatin Kano Kan Wasu Kudade

Next Post

Noman Shinkafa A Nijeriya: Ina Ribar Ta Ke?

RelatedPosts

‘Goyon Bayan Da Al’ummar Fagge Suka Bamu Da Shawarar Jagororinmu Ya Sa Muka Sami Nasara’

‘Goyon Bayan Da Al’ummar Fagge Suka Bamu Da Shawarar Jagororinmu Ya Sa Muka Sami Nasara’

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. Sakataren mulki na karamar hukumar Fagge...

Na Sadaukar Da Albashina Ga Marayu – Ekene   

Na Sadaukar Da Albashina Ga Marayu – Ekene  

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abubakar Abba, dan takarar Kujerar shugaban karamar hukumar Chikun...

NAF

Martani: Babu Ragowar Jirginmu Da Ya Bace A Bama – NAF

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, An ja hankalin rundunar sojin saman...

Next Post

Noman Shinkafa A Nijeriya: Ina Ribar Ta Ke?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version