Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Alhazan Sakkwato Biyu Sun Rasu A Makka

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sharfadeen Sidi Umar, Sakkwato

Hukumar Alhazzan Jihar Sakkwato ta bayyana alhini da jimamin rasuwar mahajjatan jihar biyu a Birnin Makka, Kasar Saudiya.

samndaads

Alhazan wadanda suka karbi kiran mahalaccinsu su ne Luba Usman daga Karamar Hukumar Illela da kuma Musa Haruna daga Karamar Hukumar Gada.

Ibrahim Umar Shugaban Hukumar Alhazan Jihar Sakkwato ne ya bayyana hakan a zantawarsa da manema labarai.

Shugaban Hukumar ya bayyana cewa an yi jana’izar marigayan bayan an yi masu sallah a masallacin Harami a Makka. Ya kara da cewar jirgin farko na Alhazan jihar Sakkwato ya dawo gida a daren Lahadi da Alhazai 550 daga Kananan Hukumomin Gada da Sabon Birni. Ya ce, jirgi na biyu zai bar filin jirgin saman Sarki Abdul’aziz da ke Jidda zuwa Sakkwato a ranar Litinin da karfe 11 na dare dauke da Alhazai 520.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Zargi Gwamnatin Kano Kan Wasu Kudade

Next Post

Noman Shinkafa A Nijeriya: Ina Ribar Ta Ke?

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post

Noman Shinkafa A Nijeriya: Ina Ribar Ta Ke?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version