Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Ali Baba Ya Tubar Wa Kwankwaso Bayan ’Yan Sanda Sun Matsa Shi

by Abdullahi Muhammad Sheka
December 22, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Ali Baba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar ‘yan sandan Jihar Kano ta gayyaci Ali baba, mai baiwa Gwamnan Kano shawarwari a kan harkar addini bisa zargin da Ali baba ya jinginawa Kwankwaso na mallakar Kamfanin Dangote Oil a wata hira da aka yi dashi a wani gidan rediyo a Kano.Inda da kyar aka bayar da belinsa bisa sharadin komawa gidan rediyon ya karyata kansa da kansa, kuma sai da yayi hakan. Inji majiyar.

A tattaunawar, Ali baba ya bukaci Kwankwaso ya fito fili ya yi rantsuwa a kan cewa ba kamfaninsa bane. A cewar Ali Baba, kalar kamfanin ja da fari ne, kuma hakan yabyi kama da kalar da kwankwaso yake amfani da ita a siyasarsa.

samndaads

Ali Baba, wankda kuma shi ne hadimin Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi UmarGanduje kan harkokin addini, ya bai wa Kwankwaso hakuri bayan tuhumar da ya sha a kan wannan al’amari.

Ma’aikatan Kamfanin Aliko Oil sun hassala da wannan magana ta Ali Baba, inda suka kai karar Ali Baba shelkwatar ‘yan Sanda ta Kano da ke Bompai.

A ranar Asabar data gabata, Alibaba ya bayyana a shirin gidan rediyon, ya baiwa kamfanin hakuri bisa alakantasu da tsohon Gwamnan da ya yi.

Da aka tuntubi kakakin ‘yan sandan Jihar Kano, Abdullahi Haruna, cewa ya yi ba shi da labari a kan faruwar lamarin, saboda ya yi tafiyar ‘yan kwanaki. Kamar yadda Daily Nigeria ta rawaito.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Za Mu Fara Maganar Lashe La Liga Ba Yanzu – Ramos

Next Post

Ku Kyale Jama’a Su Kare Kansu Daga Ta’addanci – Sarkin Zamfara Ga Gwamnati

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Alhaji Attahiru Muhammed Ahmad

Ku Kyale Jama’a Su Kare Kansu Daga Ta’addanci – Sarkin Zamfara Ga Gwamnati

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version