Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ali Baba Ya Tubar Wa Kwankwaso Bayan ’Yan Sanda Sun Matsa Shi

by
1 year ago
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Ali Baba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Hukumar ‘yan sandan Jihar Kano ta gayyaci Ali baba, mai baiwa Gwamnan Kano shawarwari a kan harkar addini bisa zargin da Ali baba ya jinginawa Kwankwaso na mallakar Kamfanin Dangote Oil a wata hira da aka yi dashi a wani gidan rediyo a Kano.Inda da kyar aka bayar da belinsa bisa sharadin komawa gidan rediyon ya karyata kansa da kansa, kuma sai da yayi hakan. Inji majiyar.

A tattaunawar, Ali baba ya bukaci Kwankwaso ya fito fili ya yi rantsuwa a kan cewa ba kamfaninsa bane. A cewar Ali Baba, kalar kamfanin ja da fari ne, kuma hakan yabyi kama da kalar da kwankwaso yake amfani da ita a siyasarsa.

Ali Baba, wankda kuma shi ne hadimin Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi UmarGanduje kan harkokin addini, ya bai wa Kwankwaso hakuri bayan tuhumar da ya sha a kan wannan al’amari.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

Ma’aikatan Kamfanin Aliko Oil sun hassala da wannan magana ta Ali Baba, inda suka kai karar Ali Baba shelkwatar ‘yan Sanda ta Kano da ke Bompai.

An rawaito cewa ‘yan sanda sun gayyaci Ali Baba don ya amsa tambayoyinsu, daganan kuma suka rike shi. Bayan kwashe sa’o’i suna tambayarsa, sai suka bayar da belinsa, da sharadin zai koma gidan rediyon da ya yi wadancan maganganun ya karyata kansa.

A ranar Asabar data gabata, Alibaba ya bayyana a shirin gidan rediyon, ya baiwa kamfanin hakuri bisa alakantasu da tsohon Gwamnan da ya yi.

Da aka tuntubi kakakin ‘yan sandan Jihar Kano, Abdullahi Haruna, cewa ya yi ba shi da labari a kan faruwar lamarin, saboda ya yi tafiyar ‘yan kwanaki. Kamar yadda Daily Nigeria ta rawaito.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Za Mu Fara Maganar Lashe La Liga Ba Yanzu – Ramos

Next Post

Ku Kyale Jama’a Su Kare Kansu Daga Ta’addanci – Sarkin Zamfara Ga Gwamnati

Labarai Masu Nasaba

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by
1 year ago
0

...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by
1 year ago
0

...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by
1 year ago
0

...

Kebbi

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by
1 year ago
0

...

Next Post
Alhaji Attahiru Muhammed Ahmad

Ku Kyale Jama’a Su Kare Kansu Daga Ta’addanci – Sarkin Zamfara Ga Gwamnati

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: