Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Allurar Rigakafi Karo Na Biyu Da Sin Ta Samarwa Zambiya Ta Isa Lusaka

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Allurar Rigakafi Karo Na Biyu Da Sin Ta Samarwa Zambiya Ta Isa Lusaka
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI HAUSA,

Da safiyar jiya ne allurar rigakafin cutar COVID-19 karo na biyu da Sin ta samarwa Zabiya ta isa filin jirgin sama na Kenneth Kaunda dake Lusaka babban birnin kasar, inda ministar kiwo lafiya na kasar Madam Sylvia Masebo, da jadakan Sin dake kasar Li Jie suka yi maraba da zuwan alluran a filin jirgi.

Da take jawabi, madam Sylvia Masebo ta godewa taimakon da Sin ke baiwa kasar a fannin dakile cutar, a cewarta alluran sun zo a daidai lokacin da ake neman su kamar ruwa a jallo, kuma za su taimakawa kasar wajen samun isassun alluran. Ta ce, taimakon da Sin ke baiwa kasar na kara bayyana ingancin huldar dake tsakanin kasashen biyu da ba za a iya yiwa cikas ba. Ta kuma yi alkawarin cewa, sabbin ministocin kasar za su inganta huldar sada zumunta da tsoffin shugabannin kasar suka kafa, kuma za a tsaya tsayin daka wajen ingiza hadin kan kasashen biyu a nan gaba.

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

A cikin jawabinsa, jadaka Li ya nuna cewa, kasashen biyu na da daddaden zumunci. Suna hadin kai tun lokacin barkewar cutar a kasar, tare da samun ci gaba mai kyau. Ya ce gwamnatin Sin za ta ci gaba da baiwa Zambiya taimako, da tallafi a nan gaba gwargwadon karfinta, tare da habaka hadin kansu a fannin magunguna da kiwo lafiya da sauransu. (Amina Xu)

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaban Kwamitin Wasannin Olympics Na Afrika: Gasar Wasannin Olympics Ta Beijing Za Ta Ba Da Mamaki Kuma Za Ta Kayatar

Next Post

Ma’aikatar Kasuwanci: Jimillar Cinikayyar Hajojin Kasar Sin Ya Kai Matsayin Farko A Duniya A Shekaru Biyar A Jere

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

by CMG Hausa
10 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

by CMG Hausa
10 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

by CMG Hausa
10 hours ago
0

...

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Next Post
Ma’aikatar Kasuwanci: Jimillar Cinikayyar Hajojin Kasar Sin Ya Kai Matsayin Farko A Duniya A Shekaru Biyar A Jere

Ma’aikatar Kasuwanci: Jimillar Cinikayyar Hajojin Kasar Sin Ya Kai Matsayin Farko A Duniya A Shekaru Biyar A Jere

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: