Idris Umar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Almajiran Shiekh Zakzaky Sun Kai Ziyarar Murnar Sabon Shekara Cocin ECWA

by Idris Umar
January 3, 2021
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Juma’a ne wanda ya yi daidai da 1/1/2021 almajiran Shiek Ibrahim Yakuk El-Zakzaky na garin Samaru da kewaye a karamar hukumar Sabon Garin Zariya suka kai ziyara cocin cccc don tayasu murnar shiga sabuwar shekarar 2021.

Tawagar ta Almajiran bubban malamin da akafi sani da mabiya darikar Shi’ar sun ciyarci cocin ECWA   ne dake anguwar Bido a karamar hukumar Sabon Gari mazansu da matansu cikin tsari da natsuwa.

samndaads

Wakilinmu na daya daga cikin wakilan kafafen yada labari da suka shaida yadda ciyarar ta gudana a ranar.

Bayan tarba ta musamman da ma ziyarar suka samu daga bangaren mabiya addinin kisatancin a cikin cocin, bubban limamin cocin ya bayar da dama ta musamman don rera ma bakin wakoki dake alamta godiya da maraba.

Malam Ibrahim Isa daga jami’ar Ahmadu Bello Zariya na daya daga cikin tawagar kuma shi ya gabatar da Malam Murtala Bomo  da nufin bayyana dalilan kawo ziyarar kamar haka.

Malam Murtala Bomo ya baiyyana kulla zumunci da fahimtar juna ne makasudin zuwansu wannan ziyara kamar yadda shugabansu Shiek Ibrahim El-Zakzaky ya koyar dasu.

Kuma malamin ya kara da cewa mabiya Shiek Ibrahim El-Zakzaki a duk ranar kirsimeti da ranar sabuwar shekara sukan ziyarci mabiya addinin kirista don taya juna murda bisa koyarwar da tarbiya da suka samu wajan malamansu mabiya iyalan gidan Annabi Muhammad Allah ya kara masa aminci .

Bayan cin dalilin ziyarar tasune sai aka basu dama ta musamman da har suka gayyaci wani mawaki daga cikin tawagar tasu mai suna Mujahid Awwal Nasir ya rerawa Annabi Isa (as) waka dake nuna murna da zuwansa Duniya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yobe Ta Aiwatar Da Kashi 94.92 Na Kasafin Kudin 2020- Hon. Bego

Next Post

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Tungar Boko Haram A Borno

RelatedPosts

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Idris Umar
6 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Idris Umar
6 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Borno

Borno Ta Ware Miliyan N624 Wajen Bai Wa Dalibai 23,776 Tallafin Karatu

by Idris Umar
6 hours ago
0

A kokarin gwamnatinsa na bunkasa ilimi, Gwamnan Jihar Borno, Farfesa...

Next Post
Rundunar Sojin Sama

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Tungar Boko Haram A Borno

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version