Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

A’lummar Afaka Sun Yi Ta’aziyya Ga Shugaba Buhari Kan Rasuwar Dabban Direbansa

by Sulaiman Ibrahim
April 8, 2021
in LABARAI
1 min read
A’lummar Afaka Sun Yi Ta’aziyya Ga Shugaba Buhari Kan Rasuwar Dabban Direbansa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar abba, Kaduna

kungiyar Al’ummar garin Afaka (TAC) dake a karamar hukumar Igabi a cikin jihar Kaduna da kuma al’ummar mazabar ta Afaka sun jajanta wa Shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa ga rasuwar babban direbansa Saidu Afaka.
“Muna son yin amfani da wannan damar domin jajanta wa Shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa ga rasuwar babban direbansa Saidu Afaka”.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da Daraktan yada labarai na kungiyar Malam Ibrahim dahiru danfulani ya fitar a jihar Kaduna.
kungiyar Al’ummar garin Afaka ta kuma yiwa iyalan mamaci, ‘yab uwansa da kuma abokansa ta’aziyar rasuwarsa, inda suka yi nuni da, rasuwar ta sa, babban rashin ne ga yankin na su na Afaka.
A cewar kungiyar,” rasuwarsa, babban direban Saidu Afaka, babban rashin ne Ba wai ga iyalansa ba Har da daukacin al’ummar ta Afaka ganin cewa ya fito ne daga yankin na Afaka”.
Sun bayyana cewa, rasuwar marigayin babban rashi ne ga daukacin al’ummar dake a yankin, inda kuma suka yi addu’ar Allah ya gafarta masa tare da bai wa iyalansa, ‘ykn uwansa da kuma abokansa juriyar rashin sa.
Babban abinda za a yi saurin tuna wa da marigayin Saidu Afaka, shi ne yadda a lokacin aikin hajji na shekarar 2016 a kasar Saudiyya, marigayi Saidu ya tsinci wata jaka shake da kudaden kasar waje amma ya kai jakar ga Hukumar Alhazai ta kasar nan domin ayi cigiyar mai jakar, inda hakan ya sa, mahukuntan kasar ta Saudiyya ta yaba masa kan wannan halin na gari da ya nuna.
Marigayi Sa’idu Afaka, ya rasu ne Asibitin Fadar Shugaban kasa a ranar talatar da ta gabata bayan bayan rashin lafiya .

SendShareTweetShare
Previous Post

Hisbah Ta Yi Taron Kara Wa Juna Sani Akan Watan Ramadan A Katsina

Next Post

Lauyoyi Da Masu Shigar Da kara Sun Bayyana Dalilai Kan Yajin Aikin Da Aka Fara

RelatedPosts

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar dokar...

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

by Daurawa Daurawa
14 hours ago
0

Daga Rabi'u Ali Indabawa, Abuja Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya,...

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

by Muhammad
18 hours ago
0

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira...

Next Post
Lauyoyi Da Masu Shigar Da kara Sun Bayyana Dalilai Kan Yajin Aikin Da Aka Fara

Lauyoyi Da Masu Shigar Da kara Sun Bayyana Dalilai Kan Yajin Aikin Da Aka Fara

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version