Isah Abdullahi Gidan Bako">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Al’ummar Musulmi Ta Halarci Addu’ar Kwana 40 Na Marigayi Iyan Zazzau

by Isah Abdullahi Gidan Bako
February 12, 2021
in LABARAI
2 min read
Al’ummar Musulmi Ta Halarci Addu’ar Kwana 40 Na Marigayi Iyan Zazzau
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Laraba da ta gabata, al’ummar musulmi daga sassan ciki da wajen Jihar Kaduna sun halarci addu’ar kwana 40 ta marigayi Iyan Zazzau Alhaji Muhammadu Bashari Aminu.

Limamai da malamai da dama sun yi addu’o’in neman rahama da gafara ga marigayi Iyan Zazzau Alhaji Muhammadu Buhari Aminu.
A dai lokacin wannan addu’a da aka shafe fiye da sa’o’i uku, wasu malaman da suka yi addu’o’in sun roki rahamar Ubangiji ga marigayi Iyan Zazzau Alhaji Bashari Aminu na ayyukan tallafa wa addinin Musulunci da tallafa wa marasa karfi da suka hada da nakasassu da makarantun Islamiyya da suke sassa daban – daban na Nijeriya ba masarautar Zazzau kawai ba.
Fitaccen malamin addinin musuluncin nan Shekh Malam Mai Nasara Tudun Wa’da, bayan ya gabatar da addu’a ga marigayin,sai kuma ya mika ta’aziyyarsa ga iyalan marigayin da su dauki wannan rashi Iyan Zazzau a matsayin rashi ne na al’umma baki daya musamman bisa irin yadda ya yi amfani da inda damar da Allah ya ba shi wajen tallafa wa al’umma na kusa da na nesa da shi, wannan ya zama wajibi ga ‘ya’yansa, a cewarsa da su you ko yi da shi,wajen aiwatar da ayyukan alherin, kamar yadda marigayin ya yi a tsawon rayuwarsa.
Shi ma wan marigayin Kuma Wannan Zazzau Alhaji Abdulkarim Aminu, ya bayyana. marigayi dan uwansa a matsayin mutum mai ibada da sa da zumunci da girmama na gaba da shi da Kuma duk wani mutum girman da Allah ya ba shi.
A cewar Wamban Zazzau Alhaji Abdulkarim Aminu, babu ko shakka tun daga ‘yan uwanmu da na kusa da nesa da marasa karfi da marayu da dai sauran al’umma,sun an yi asarar shugaban nagari da babu abin da ya sa a gabansa sai tallafa wa al’umma da kuma addini a kowane lokaci..
Wamban Zazzau Alhaji Abdulkarim Aminu ya kammala da bayyana godiyarsa ga al’umma da suka kasance tare da iyalansa domin mika ta’aziyyarsa ga iyalai da kuma ‘yan uwan marigayin.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Hajiya Dijatu Yerima Balla: Fitacciya A Fannin Ilimi Da Shakatawar Yara

Next Post

An Yi Babban Taron Zaman Lafiya Da Hadin Kai Tsakanin Mafarauta A Legas

RelatedPosts

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Isah Abdullahi Gidan Bako
1 hour ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Isah Abdullahi Gidan Bako
2 days ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Isah Abdullahi Gidan Bako
2 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Next Post
An Yi Babban Taron Zaman Lafiya Da Hadin Kai Tsakanin Mafarauta A Legas

An Yi Babban Taron Zaman Lafiya Da Hadin Kai Tsakanin Mafarauta A Legas

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version