Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Al’ummar Rafin Gora Sun Koka Ga Gwamnatin Jihar Katsina

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Balarabe Abdullahi, Zariya

Saboda ruwan sama da aka yi kamar da bakin kwarya a karamar hukumar Danja,da ke jihar katsina,al’ummar da suke amfani da hanyayar Rafin gora zuwa Buzaye,sun yi kira tare da kuka ga gwamnan jihar Katsina,AlhajiAminu Bello Masari,da ya duba matsalar rushewar gadar Rafin gora zuwa Buzaye da matsalar ta faru a kwanakin baya.

samndaads

Mai Magana da yawun al’ummar da aka ambata,Alhaji Yunusa Ali Dan Kaka, Rafin gora ya nuna wannan bukata a ganawar da yay i da wakilinmu a Zariya.

Ya ce, daga kwashe gadar da ruwan sama ya yi a kwanakin baya, al’ummar da aka ambata suka tsinci kansu cikin matsalolin da bas a misultuwa,na rashin gadar da aka bayyana.Ya kara da cewar,kasancewar al’ummar Rafin gora zuwa Buzaye ba su da wata hanyar da suke amfani da ita sai wannan hanyar,sun shiga wani halin matsuwa,kwarai da gaske.

Alhaji Yunusa Ali Dan kaka,ya ci gaba da cewar,al’ummomin garuruwan da aka ambata,suna bayar da gagarumin gudunnuwa a duk lokacin da aka kada kugen zabe,a nan sai ya ce a’ummomon suna fuskantar matsalolin kamfar ribar dimuradiyya.

Da kuma yake tsokaci kan ayyukan ci gaba da gwamnatin jihar Katsina ke aiwatarwa,sai ya jinjina wa gwamna Masari na yadda yake aiwatar da ayyukan ci gaba da gwanatinsa ke aiwatarwa,ya ce yana fatan wadanda ke cikin gwamnati tsundu,da su ci gaba da hadada hada kai da gwamnati,da iya zama silar ci gaban jihar katsin baki daya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Aikin Gina Madatsar Ruwan Dukku Za Ta Lashe Naira Miliyan 898

Next Post

Matasa A Siyasar Intanet

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post

Matasa A Siyasar Intanet

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version