Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Al’ummar Sabon-gari Sun Yi Dacen Shugabanni -Idris Garba

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sabo Ahmad

Wani matashin dan siyasa da ke zaune  Hayin-dogo, Samarun Zariya, Idris Garba, ya bayyana cewa, amatsayinsa na wanda ya jajirce wajen ganin an zabi jam’iyyara APC a zabukan da suka gabata, kuma jama’a suka amsa kiransu, cike yake da farin ciki a halin yanzu, domin yana alfahari da cewa, al’ummar wannan yanki ba su yi zaben tumun-dare ba.

samndaads

Idris ya nuna farin cikin nasa ne lokacin yake zayyano aiki da kantoman karamar hukumar Sabon-gari Injiya Muhammad Usman, ya yi musamman wadanda suka taimaka wa ci gaban rayuwar al’ummar wanna yanki.

Ya kara da cewa, Injiniya ya taimaka wa matasa musamman waneman ilimi da koyon sana’o’i, domin samar da hanyoyin dogaro da kai, wanda kuma a halin yanzu kwalliya ta biya kudin sabulu, dominkuwa akwai matsa da yawa da suka gama karatunsu wadansu har sun samu aikin yi wadansu kuma na cigaba da gudanar da sana’oin da suka koya.

Saboda haka, sai Idris ya bukaci al’ummar wannan yanki da ma na kasa baki daya da su tabbatar sun zabi mutanen kirki a zabukan da ake fuskanta nan gaba.

SendShareTweetShare
Previous Post

NLC Ta Nesanta Kanta Daga Ikirarin Durkusar Da Harkoki A Nijeriya

Next Post

Mutane Miliyan 8.2 Kansa Ta Kashe Cikin Shekara Biyar A Duniya –Farfesa Adeyemi

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
8 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Sakatariyar

Sakatariyar Karamar Hukumar Da Ake Wata Guda Ba A Shige Ta Ba A Kano

by Muhammad
22 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kananan Hukumomi ne ke zaman gimshikai...

Next Post

Mutane Miliyan 8.2 Kansa Ta Kashe Cikin Shekara Biyar A Duniya –Farfesa Adeyemi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version