Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Amina Muhammad Ta Kaddamar Da Shirin Samar Da Ayyukan Yi Ga Matasa

by Muhammad
December 29, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Ayyukan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Zubairu M Lawal,

 

samndaads

Mataimakkiyar Sakataren majalisar Dinkin Duniya Hajiya Amina Muhammad, ta kaddamar da gangamin cigaban Muradun karni  guda 17 wanda zai daura matasa kan ayyukan yi a Duniya.

An kaddamar da wannan gangamin cigaban muradun karnin ne a babban birnin tarayya Abuja.  kaddamarwan da ya samu halartan manyan baki daga gurare dabam dabam ciki harda  Furaministan karsar Norway an kuma yaba masa game da namijin kokarin da ya yi akan wannan aza hasashin kaddamar na ‘take the ball’.

Muradun karnin na gina kasa mai taken (#TakeTheBall  campaign  to  promote the Sustainable Debelopment Goals) (SDGS).

Tsari ne na mugudu tare mu tsira tare domin cigaban kasashen mu, ta hanyar gina yara da ilumin mai inganci da samar da makarantu masu inganci da samar da ayyukan yi ga matasa..

Da kuma koyar da dabarun hanyoyin taimakon kai da kai da dai dai to a tsakanin al’umma, da taimakon juna. Wannan muradun karnin zai yi tasiri a yan kin yammacin Afirika.

Mista Mohamed  Ibn  Chambas ya bayyana farin cikin da yadda za a samu cigaba a wannan tsarin na gina rayuwar al’umma. Shima jami’in  UNDP  a na hiyar Afirika  Mista  Ahunna  Eziakonwa da Mista Chambas daga SDG duk sun halarci taron tare da nuna goyon baya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Sarkin Koton Karfe Ya Nada Wa Mutum 37 Sarautu

Next Post

Shirin Samar Da Ingantattun Maganguna Na Ganduje Ya Cancanci Jinjina – Dr. Tsanyawa

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Magunguna

Shirin Samar Da Ingantattun Maganguna Na Ganduje Ya Cancanci Jinjina – Dr. Tsanyawa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version