Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Amurka Ba Za Ta Kwashe Dakarunta Daga Nijar Ba

by Tayo Adelaja
October 25, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Amurka ta ce ba ta da niyyar janye dakarunta da ke faɗa da ayyukan ta’addanci daga jamhuriyar Nijar, duk da harin da aka kai wanda ya yi sanadiyyar mutuwar huɗu daga cikinsu kusa da iyakar ƙasar da Mali a farkon wannan wata.

samndaads

Babban kwamandan askarawan ƙasar ta Amurka, wanda ke amsa tambayoyi daga ‘yan majalisar dattawan ƙasar kan wannan batu, ya ce lamarin ba zai kasance hujjar janye dakarun da yawansu ya haura 800 da ke jibge a jamhuriyar ta Nijar ba.

A ranar 4 ga wannan wata na Oktoba ne wasu ‘yan bindiga suka kai harin kwanton ɓauna a kan ayarin sojojin Nijar da na Amurka da ke sintiri kusa da iyaka da Mali, inda sojojin Nijar da na Amurka suka rasa rayukansu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kwamandan Sojin Sudan Ta Kudu Ya Mutu A Gidan

Next Post

Matasa Da Miyagun Ƙwayoyi: Ya A Kai Aka Zo Nan? (II)

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
6 days ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
6 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
1 week ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Matasa Da Miyagun Ƙwayoyi: Ya A Kai Aka Zo Nan? (II)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version