Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Amurka Na Tsoron Korea Ta Arewa Na Iya Kai Mata Hari

by Tayo Adelaja
October 21, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wasu manyan jami’an Amurka guda biyu sun ce akwai yiwuwar Korea ta Arewa ta iya kawo harin makaman Nukiliya akan Amurka nan da wasu ‘yan watanni masu zuwa.

A jiya Alhamis, Darektan hukumar leken asirin kasar ta CIA, Mike Pompeo ya faɗawa a wani taro a nan Washington cewa “yana cikin matukar damuwa” kan yadda Korea ta Arewa ke ƙara zafafa barazanarta da kuma yiwuwarta haifar da gwagwarmayar neman mallakar makaman Nukiliya a tsakanin ƙasashen da ke yankin gabashin Asiya.

samndaads

“Ya kamata mu riƙa ɗauka tamkar sun cimma wannan buri na su ne,” in ji Pompeo a lokacin da aka tambaye shi kan yiwuwar Pyongyang ta kawo hari akan wasu muhimman wurare a cikin Amurka.

“Tuni sun riga sun yi nisa wajen cimma wannan burin, yanzu an kai wurin tunanin ta yaya za a iya ja musu burki?”

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Kotu Za Ta Hukunta Madugun Adawa A Kenya

Next Post

Gurɓacewar Muhalli Ya Kashe Mutum Miliyan 9

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 week ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 week ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Gurɓacewar Muhalli Ya Kashe Mutum Miliyan 9

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version