Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Amurka Na Yunƙurin Sake Fasalin Dokar Mallakar Bindiga

by Tayo Adelaja
October 7, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Harin da ɗan bindiga ya kai tare da kashe mutane 59 a wani otel da ke Las Ɓegas na ƙasar Amurka, ga alama zai bayar da damar zaunawa domin yi wa dokar mallakar makamai a ƙasar garambawul.

Bayanai na nuni da cewa, yanzu haka jam’iyyar Republican da kuma masu kamfanonin ƙera bindigogi na gaf da cimma matsaya kan wannan batu, lamarin da zai bawa majalisar dokokin damar tattaunawa kan yadda za a yi wa tsarin bawa jama’a damar mallakar makamai gyaran fuska.

samndaads

Bayanai na nuni da cewa irin bindigogin da ɗan bindigar ya yi amfani da su wajen kai wannan hari, bindigogi ne da ka ƙara ingantawa a baya-baya nan, lamarin da kuma ke ƙara jefa fargaba a cikin zukatan Amurkawa.

SendShareTweetShare
Previous Post

SHAFIN FARKO

Next Post

Annobar Tsutsa Na Yi Wa Amfani Gona Lahani A Chadi

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 day ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 day ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
5 days ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Annobar Tsutsa Na Yi Wa Amfani Gona Lahani A Chadi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version