Rabiu Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Amurka Ta Cire Kudaden Tallafin Biza Ga ‘Yan Nijeriya

by Rabiu Ali Indabawa
December 6, 2020
in LABARAI
2 min read
Masana Da Kwararru Sama Da 150 Na Amurka Sun Zargi Aikin Dakile Annoba Na Gwamnati
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin tarayya ta sanar a ranar Asabar cewa, Amurka ta cire duk wasu kudaden tallafi na biza ga ‘yan Nijeriya da ke neman biza zuwa kasar wanda ya fara daga ranar 3 ga Disamba.
Da yake bayyana hakan a karshen mako, Ministan Ma’aikatar Harkokin Wajen ya ce ci gaban ya biyo bayan cire takardar izinin biza da ta wuce gona da iri, da kuma sarrafa kudaden da ake bai wa ‘yan asalin Amurka da ke neman bizar Nijeriya. Idan za a iya tunawa, gwamnatin Donald Trump a shekarar 2019 ta sanya kudin karba don duk wasu takardun neman izinin da za a ba ‘yan Nijeriya da basu amince da su ba.
An cajin kudin ban da kudin neman biza don masu neman izinin da aka ba su biza. Tsarin kudin rarar da aka biya daga Dala 80 zuwa Dala 303 ya dogara da nau’in biza, wanda ya fara aiki daga 29 ga watan Agustan bara.
Ofishin jakadancin Amurka a Nijeriya ya ce kudaden rarar da aka yi na mayar da martani ne ga tattaunawar da a samu nasara da Najeriya ba don daidaita kudaden da take karba wa Amurkawan da suka nema.
Ta yi ikirarin cewa jimillar kudin da dan kasar Amurka zai samu bizar zuwa Nijeriya ya fi yawan kudin da dan Nijeriya zai samu kwatankwacin bizar zuwa Amurka.
Ofishin Jakadancin ya nace cewa an ba da kudin rarar ne don kawar da bambancin farashin kamar yadda dokokin Amurka suka bukata.
Da yake bayani kan dokar cire tallafin kudin bizar a cikin wata sanarwa, mai magana da yawun MFA, Ferdinand Nwonye, ya ce, “Ma’aikatar Harkokin Wajen na son sanar da cewa Gwamnatin Amurka ta cire duk wasu kudaden tallafin biza ga‘ yan Nijeriya da ke neman biza zuwa Amurka.
“Kyakkyawan ci gaban ya yi daidai da cire tallafin bisa mai yawa, sarrafawa da kuma biyan kudade don samun sukunin biyan kudin ‘yan asalin Amurka da ke neman bizar Nijeriya da Gwamnatin Nijeriya ke yi.
“Don haka Gwamnatin Amurka ta cire kudaden tallagin ga ‘yan Nijeriya tun daga ranar 3 ga Disamba, 2020.” Sanarwar mai taken, ‘Sabuntawa Kan Cire kudin Tallafin biza ga ‘yan Nijeriya da Gwamnatin Amurka ta yi.’

SendShareTweetShare
Previous Post

Zafi Ya Kashe Yara 2 A Cikin Mota A Samarun Zariya

Next Post

Farfesoshi Biyu Sun Kafa Tarihin Zama Shugabanin Kananan Hukumomin Borno

RelatedPosts

Da Dimi-diminsa: Buhari Ya Sauya Shugabannin Rundunonin Tsaro

Da Dimi-diminsa: Buhari Ya Sauya Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Rabiu Ali Indabawa
14 hours ago
0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da murabus din shugabannin...

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Rabiu Ali Indabawa
22 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Rabiu Ali Indabawa
22 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Next Post

Farfesoshi Biyu Sun Kafa Tarihin Zama Shugabanin Kananan Hukumomin Borno

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version