Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Amurka Za Ta Halarci Taron Kasuwani A Saudiya, Inji Sakataren Baitulmalin Amurka

by
4 years ago
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Sakataren Bitalmalin, Amurka Stebe Mnuchin, ya fada a shekaran jiya Juma’a cewa yana kan bakarsa na halartan babban taron zuba jari a kasar Saudiy Arabi a karshen wannan wata, duk da tarin shaidar da ke nuna an kashe dan jaridar Saudiyar a ofishin jakadancin Saudi Arabia a Istanbul a Turkiya.

Mnunchin ya fada wa telabijin CNBC cewa yana ci gaba da shirinsa na halartan taron. Ya ce, idan wani abu ya biyo bayan haka, ko kuma an samu wata sakiya, zai yi nazari akai, amma dai yana kan batun zuwa taron.

Wasu manyan bankuna a dandalin hada-hadar kasuwancin duniya na Wall Street, za su halarci wannan babban taron kasuwanci a birnin Riyadh, duk da cewar wasu manyan kamfanonin yada labarai da manyan ‘yan kasuwa sun janye daga halartan taron, kana suka daina huldan kasuwanci da yankin Gabas ta Tsakiya.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

ADVERTISEMENT

Hamshakin dan kasuwar Birtaniyan nan Richard Branson ya fada a Juma’ar nan cewa zai dakatar da tattaunawarsa a kan taron zuba jarin na Saudi Arabia a kamfaninsa na Birgin Groups.

Wasu manyan ‘yan kasuwa kamar Stebe Case daya daga cikin masu kamfanin kasuwancin yanar gizo AOL, da mai kamfanin sufuri na Uber Dara Khosrowshahi da Robert Bakish mai kamfanin Biacom, duk sun ce ba za su halarcin taron na Riyadh ba.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ma’aikacin Majalisar Dinkin Duniya Ya Kamu Da Cutar Ebola A Kongo

Next Post

A Na Kan Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi A Cote

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

by Khalid Idris Doya
3 weeks ago
0

...

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

by
4 weeks ago
0

...

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

by
1 month ago
0

...

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

by Muhammad Bashir
1 month ago
0

...

Next Post
A Na Kan Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi A Cote

A Na Kan Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi A Cote

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: